Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar Afrika
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026 Afrika
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola Afrika
  • ‘Yan Sandan Gombe Sun Fara Kama Motocin Da Ba Su Da Lambar Rajista ko Masu Boye Lambobinsu Afrika
Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia Afrika
Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani Najeriya
Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal Afrika
Shugaban Kasar Madagascar Ya Kori Prime Minista Da ‘Yan Majalisa Afrika
Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Wasanni

Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993
Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025

Posted on October 19, 2025November 16, 2025 By Newsdesk No Comments on Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993
Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025
Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025

Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya ce hakika marigayi Moshood Abiola ya lashe zaben watan Yuni na 1993 wanda gwamnatin sa ta soke. Janar Babangida na magana ne a Abuja wajen taron kaddamar da littafin tarihin rayuwar sa ta aiki mai taken “A journey in service” da asusun gina dakin…

Ci Gaba Da Karatu “Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%
Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%
Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Mizanin karfin tattalin arzikin Najeriya a rubu’in karshe na shekara ta 2024 ya karu da kashi 3.84% daga kashi  2.74% a 2023. Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS ta saki rahoton da ya nuna sassan da ke waje da danyen man fetur ne ke kan gaba wajen raya arzikin. “Masu neman bayani kan mizanin farashi CPI…

Ci Gaba Da Karatu “Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%” »

Labarai, Najeriya

Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya
Published: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya
Published: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara DayaPublished: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta ce ta kwato kimanin Naira biliyan 40 daga barayin biro a tsakanin jami’an gwamnati cikin shekarar nan ta 2024 mai karewa. Shugaban IICPC Dokta Musa Adamu Aliyu ya baiyana haka a taron bitar aiyukan hukumar na shekara da ya samu halartar shugaban EFCC da sauran jagororin hukumomin da su…

Ci Gaba Da Karatu “Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya” »

Labarai, Najeriya

Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata
Published: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata
Published: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikataPublished: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

A karshe dai majalisar zartarwa ta Najeriya ta shirya don rantsar da shaharerren lauyan nan Barista Mainasara Kogo Umar a matsayin shugaban kotun da’ar ma’aikata. Rantsarwar bias sanarwa za ta gudana a taron majalisar zartarwa a alhamis din nan a fadar Aso Rock. In za a tuna shugaba Tinubu ya nada Barisra Mainasara a watannin…

Ci Gaba Da Karatu “Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata” »

Labarai, Najeriya

Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume
Published: October 19, 2025 at 2:33 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume
Published: October 19, 2025 at 2:33 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- AkumePublished: October 19, 2025 at 2:33 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Sakataren gwamnatin Najeriya George Akume ya bukaci ‘yan siyasar arewa su hakura da takarar shugabancin Najeriya sai 2031. Akume wanda dan yankin arewa ne daga arewa ta tsakiya na magana ne kan zaben 2027 da ke tafe da ya ke ganin lokaci ne da ya dace a ba wa shugaba Tinubu dammar tazarce. George a…

Ci Gaba Da Karatu “Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume” »

Labarai, Siyasa

Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025
Published: October 19, 2025 at 2:29 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025
Published: October 19, 2025 at 2:29 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025Published: October 19, 2025 at 2:29 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Rayuwar duk wani taliki na kan ka’idar karewa wata rana kuma hakan ne ya yi ta faruwa tun tsawon tarihin halitta. Mutum na farko wato Annabi Adamu alaihis salam ya bar duniyar nan. Duk wani mai daraja zai bar duniya. Mu tuna mafi darajar halitta Annabi Muhammadu mai tsira da aminci shi ma ya yi…

Ci Gaba Da Karatu “Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025” »

Labarai, Najeriya

Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa
Published: October 19, 2025 at 2:27 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa
Published: October 19, 2025 at 2:27 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Gaza Ga Albarusai Ga YunwaPublished: October 19, 2025 at 2:27 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Yayin da albarusan sojojin Isra’ila ke dira a kan al’ummar Gaza a gefe guda kuma yunwa na ragargazar mazauna yankin. Kimanin mata da yara dubu 100 ke fama da mawuyacin yanayi na karancin abinci. Babban jami’in hukumar samar da abinci da duniya Ross Smith ya ce Gaza na gab da aukawa mummunan yanayin karancin abinci…

Ci Gaba Da Karatu “Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa” »

Tsaro

Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A Asibitoci
Published: October 19, 2025 at 2:21 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A Asibitoci
Published: October 19, 2025 at 2:21 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A AsibitociPublished: October 19, 2025 at 2:21 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Aukawa yajin aikin gargadi da jami’an jinya wato nas-nas su ka yi, na shafar harkokin kula da majinyata. Jami’an jinyar dai sun yanke shawarar shiga yajin aikin bayan kammalar wa’adin mako biyu da su ka bayar don biya mu su bukata amma su ka ce ba a daidaita ba. Ba mamaki yajin aikin na gargadi…

Ci Gaba Da Karatu “Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A Asibitoci” »

Kiwon Lafiya, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 151 152

Sabbin Labarai

  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026
  • Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shari’ar Abubakar Malami Ta Kaura Zuwa Sabon Alkali Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasar Amurka
  • Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi Amurka
  • Kasar Namibiya Tayi Watsi Da Yarjejeniya Tsakanin Ta Da Kamfanin Total Labarai
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai Afrika
  • Amurka Tace Zata Gama Yakin Iran Cikin Makonni Afrika
  • Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi Labarai
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.