Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Labarai
Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu Amurka
Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar Afrika
Jami’an tsaro sama da dubu biyar ne zasuyi aikin tabbatar da tsaro Alokacin bikin karamar sallah a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya

‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana
Published: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana
Published: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar GhanaPublished: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin cikin gidan kasar Ghana ya bada labarin cewa ‘yan tawaye masu ikirarin Islama a Burkina Faso sun kashe ‘yan kasar Ghanan su bakwai masu cinikin tumatur, a lokacin da ‘yan bindigar suka kai hari kan wani gari da ake kira Titao dake arewacin Burkina Faso a ranar Asabar data gabata. Mutanen da harin…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana” »

Afrika, Sauran Duniya, Tsaro

Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya
Published: February 17, 2026 at 7:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya
Published: February 17, 2026 at 7:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A NajeriyaPublished: February 17, 2026 at 7:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kimanin sojojin Amurka 100 ne suka isa Najeriya, yayinda hukumomi a Washington suke karfafa matakan yaki da ‘yan bindiga masu ra’ayin jihadi, kamar yadda kakakin sojojin Najeriya ya fada. Amurka ta kaddamar da hare hare kan ‘yan tawayen da suke ikirarin musulunci cikin watan Disamba, yanzu kuma wata ‘yar tawagar sojojin Amurka suna aiki cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya” »

Amurka, Najeriya, Tsaro

Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya
Published: February 16, 2026 at 6:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya
Published: February 16, 2026 at 6:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan NukiliyaPublished: February 16, 2026 at 6:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen Iran ya gana da shugaban hukumar sa ido kan makamashin nukiliya na Majalisar Dinkin Duniya a Ranar Litinin, kafin ci gaba da tattaunawa tsakanin Iran din da Amurka don shawo kan rikici game da makaman Nukiliya na Iran, inda alamu kadan ke nunawa za’a samu daidaito, ga kuma barazanar daukan matakin soja…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya” »

Afrika, Labarai, Tsaro

An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi
Published: February 16, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi
Published: February 16, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A MalawiPublished: February 16, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane tara ne suka tsere bayan da aka kama su da laifin fasa kaurin gawayi a kasar Malawi. Mutanen sun dauko gawayin ne lullube a makara, suka yi masa basaja a matsayin gawa, da mutane na binsu kamar masu zuwa makabarta, a cewar ‘yan sanda da jami’an gandun daji na kasar a ranar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi” »

Afrika, Labarai

Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno
Published: February 16, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno
Published: February 16, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar BornoPublished: February 16, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin Nigeria ta yi nasarar dakile wasu hare-haren ‘yan ta’adda kan sansanin sojoji biyu a jihar Borno, da yayi sanadiyyar hallaka sojoji a wurin, a cewar rundunar sojin a yau Litinin. Harin da aka kai a karshen mako, ya je kan sansanin soji na Pulka da ke da iyaka da kasar Cameroon da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
Published: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
Published: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A MadagascarPublished: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iskar guguwa mai karfi da aka yiwa lakabi da Gezani a kasar Madagascar ta yi sanadiyyar rayukan mutane 59, a makon da ya gabata, a cewar ofishin hukumar bada agajin gaggawa na kasar a yau Litinin. Guguwar ta kuma sa mutane 16,428 sun rasa matsugunin su, mutane 804 sun samu raunuka yayin da kuma wasu…

Ci Gaba Da Karatu “Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar” »

Labarai, Sauran Duniya

Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya
Published: February 16, 2026 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya
Published: February 16, 2026 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar NukiliyaPublished: February 16, 2026 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Iran na neman kulla yarjejeniya kan makaman nukiliya da Amurka, wadda zata samar da amfani ga tattalin arzikin duka kasashen biyu, a cewar wani jami’in jakadancin Iran a ranar Lahadi. Wannan ya biyo kwanaki kafin zaman tattaunawa ta biyu tsakanin Washington da Tehran. A farkon wannan watan ne Iran da Amurka suka sabunta sake…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja
Published: February 16, 2026 at 10:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja
Published: February 16, 2026 at 10:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar NejaPublished: February 16, 2026 at 10:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan ta’adda dauke da bindigogi a kan babaura sun hallaka a kalla mutane 30, suka kuma kona gidaje da shaguna a wasu hare-hare da suka kai kauyuka uku dake yankin arewa maso yammacin jihar Neja a Nigeria da safiyar ranar Asabar, a cewar mazauna wurin da suka zanta da kamfanin dillancin labarai na Reuters….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja” »

Najeriya, Tsaro

Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa
Published: February 16, 2026 at 10:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa
Published: February 16, 2026 at 10:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar SingaPublished: February 16, 2026 at 10:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babbar kasuwar hada hadar kayayyakin abinci ta Singa dake Kanon Nigeria ta gamu da ibtila’in gobara a daren ranar Asabar, inda ta rika ci har zuwa wayewar garin ranar Lahadi, kafin a shawo kan ta. Gobarar ta jawo asarar daruruwan miliyoyin Naira. Wutar ta fara ne daga wani wuri da ake kira Gidan Gilas, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa” »

Labarai, Najeriya

Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa
Published: February 16, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa
Published: February 16, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da DamuwaPublished: February 16, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A jiya Lahadi Sakataren harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya kira wani rahoto da cewar yana tattare da “damuwa” rahoton da wasu kasashe kawayen Turai biyar suka dorawa kasar Rasha laifin kashe mai sukar lamirin Kremlin Alexei Navalny ta hanyar amfani da guba, yana mai karawa da cewa Washington ba ta da wani dalili na…

Ci Gaba Da Karatu “Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa” »

Amurka, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 51 52 53 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
  • Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
  • Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Litinin 11.17.2025 Rediyo
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
  • Amurka Zata Bada Gudumawar Kudi Dala Bilyan 10 Ga Ayyukan Kwamitin Wanzar Da Zaman Lafiyan Amurka
  • Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar Afrika
  • Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Samun Sakamako Mai Kyau A Tattaunawa Da Amurka Amurka
  • Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut Afrika
  • Rundunar Sojin Amurka Zasu Kaiwa Iran Hari Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.