Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Dakarun Operation Fansan Yamma Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Afrika
  • NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar Iblis Afrika
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi Afrika
Gwamnatin Kasar Guinea Ta Soke Wasu Jam’iyyun Siyasa Afrika
Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Bukaci Musulmi Su Rungumi Tausayi Da Ƙaunar Juna Afrika
An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya Afrika
Gwamna Inuwa Yahaya Ya Rantsar Da Sabon Shugaban Ma’aikatan Jiha da Kwamishinoni 23 Afrika

Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran
Published: March 13, 2026 at 7:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran
Published: March 13, 2026 at 7:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar IranPublished: March 13, 2026 at 7:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis Amurka da kasashen Yamma sun kai ruwa rana da Rasha da China a kan shirin nukiliyar Iran, yayin da Washington ta nemi Majalisar Dinkin Duniya ta kara tabbatar da yakin da ta kaddamar kan Iran makonni biyu da suka gabata. A wani taro na mambobi 15 na kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasar Ghana Ta Bayyana Fataucin Bayi A Matsayin Babban Laifi
Published: March 12, 2026 at 10:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Posted on March 12, 2026March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Ghana Ta Bayyana Fataucin Bayi A Matsayin Babban Laifi
Published: March 12, 2026 at 10:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Fataucin Bayi A Matsayin Babban LaifiPublished: March 12, 2026 at 10:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Kasar Ghana tayi niyyar gabatar da shawara ga Majalisar Dinkin Duniya na kudurin amincewa da fataucin bayi zuwa kasashen yamma a matsayin laifi mafi muni a tarihin dan Adam, da kuma kira da a biya diyya. Ghana na sa ran samun goyon baya sosai duk da turjiya daga Turai. Kasar ta yammacin Afirka na shirin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Ghana Ta Bayyana Fataucin Bayi A Matsayin Babban Laifi” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar
Published: March 12, 2026 at 10:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Posted on March 12, 2026March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar
Published: March 12, 2026 at 10:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026
Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A KasarPublished: March 12, 2026 at 10:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Kasar Masar ta kayyade farashin burodi a gidajen burodi masu zaman kan su domin ta ragewa ‘yan kasar radadin hauhawar farashin kaya sakamakon yakin Iran. Tashin farashin kayayyaki yana kara tsamari sakamakon hauhawar farashin man fetur saboda yakin. Wannan ya sa Masar dole ta kara kudin man fetur, kuma masu nazari sun ce farashin zirga-zirga…

Ci Gaba Da Karatu “Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i

An Kara Wa’adin Zaman Kurkuku A Senegal Ga Masu Auren Jinsi
Published: March 12, 2026 at 7:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kara Wa’adin Zaman Kurkuku A Senegal Ga Masu Auren Jinsi
Published: March 12, 2026 at 7:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kara Wa’adin Zaman Kurkuku A Senegal Ga Masu Auren JinsiPublished: March 12, 2026 at 7:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Senegal ta kara wa’adin zaman kurkuku daga shekaru 5 zuwa 10 ga duk wanda aka kama yana mu’amala da jinsi daya, kuma ta haramta duk wata harka ta luwadi. Dokar ta samu goyon bayan ‘yan majalisa su 135. Wannan doka na daya daga cikin alkawuran da gwamnati mai ci ta shugaban kasa Bassirou Diomaye…

Ci Gaba Da Karatu “An Kara Wa’adin Zaman Kurkuku A Senegal Ga Masu Auren Jinsi” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100
Published: March 12, 2026 at 7:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Posted on March 12, 2026March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100
Published: March 12, 2026 at 7:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026
Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100Published: March 12, 2026 at 7:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

A yau abinda ke faruwa game da yakin Amurka, Isra’ila da Iran, kudin man fetur ya haura dala 100 kowacce ganga saboda ci gaba da kulle mashigin ruwa na Hormuz da Iran ke yi, tare da kuma far ma duk wani jirgi da ya nemi wucewa ta wajen. Sannan Iran din kuma ta dau alwashin…

Ci Gaba Da Karatu “Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya
Published: March 12, 2026 at 6:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 12, 2026

Posted on March 12, 2026March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya
Published: March 12, 2026 at 6:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 12, 2026
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A NajeriyaPublished: March 12, 2026 at 6:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 12, 2026

Rikicin Iran: Farashin Litar Man Fetur Ya Zama Naira 1,400 A Maiduguri Daga Adamu Aliyu Ngulde a Maiduguri Jihar Borno. Sakamakon hare-haren da ke ƙara ta’azzara tsakanin ƙasashen Iran da Amurka da kuma Isra’ila, wasu mazauna birnin Maiduguri, na jihar Borno sun fara ji a jika, domin kuwa tashin farashin man fetur ya fara shafar…

Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya
Published: March 12, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya
Published: March 12, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A DuniyaPublished: March 12, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Zamu bi Sabbin Hanyoyin kara Bunkasa kwallon raga ta badminton a Najeriya Domin samar da aikinyi a tsakanin matasan mu. Sabon shugaban kungiyar ta kwallon badminton a shiyar jihohin arewa maso tsakiyar Najeriya Alhaji Umma kolo shine ya bayyana a zantawa da Manema Labarai a birnin Minna Fadar Gwamnatin jihar Nejan Najeriya. Alhaji Umma kolo…

Ci Gaba Da Karatu “Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya” »

Labarai

Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC
Published: March 12, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC
Published: March 12, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADCPublished: March 12, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanata Aminu Waziri Tambuwal, tsohon Gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Mazabar Sokoto ta Kudu, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tare da komawa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). A cikin wata wasika mai kwanan wata 11 ga Maris, 2026 wadda ya aikewa da shugaban jam’iyyar PDP na gundumarsa ta…

Ci Gaba Da Karatu “Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF
Published: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF
Published: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMFPublished: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A hukumance kasar Gabon ta bukaci wani shiri daga asusun bada lamuni na duniya, matakin da zai taimaka wajen daidaita kudaden kungiyar OPEC ta Afrika ta tsakiya da kuma karfafa gaskiya, kamar yadda mai magana da yawun asusun ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba. A ranar Juma’a ne IMF ta…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka
Published: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka
Published: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan AmurkaPublished: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraba ne dai a kasar Afrika ta Kudu aka gayyaci sabon jakadan Amurka don yin bayani, in ji ministan harkokin wajen kasar, yayin da ake ci gaba da samun baraka ta diflomasiyya kan manufofin ketare da gwamnatin Trump ta bayyana a matsayin nuna kyama ga Amurka da manufofin cikin gida da ta kira…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka” »

Afrika, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 51 52 53 … 162 Next

Sabbin Labarai

  • Dakarun Operation Fansan Yamma Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
  • NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar Iblis
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shirin Manuniya Kashi Na Daya, Yau Juma’a 11.21.25 Shirye-Shirye
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
  • Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya Labarai
  • Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
  • Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar Labarai
  • Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur Labarai
  • Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A Kaduna Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.