Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar Labarai
Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal Afrika
‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni

Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru
Published: February 16, 2026 at 7:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru
Published: February 16, 2026 at 7:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani KamaruPublished: February 16, 2026 at 7:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Trump ta tasa keyar wasu mutane tara a asirce zuwa kasar Kamaru, duk da cewa da yawa daga cikinsu suna da kariyar kotun Amurka daga irin wannan mataki, kuma babu daya daga cikinsu da ya fito daga wannan kasa ta Afirka, in ji jaridar New York Times a ranar Asabar. Jaridar ta ce da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru” »

Afrika, Amurka

Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano
Published: February 15, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano
Published: February 15, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A KanoPublished: February 15, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar Muhalli ta Tarayyar Najeriya ta zaɓi jihar Kano domin aiwatar da shirin gwajin Bunƙasa Dabino da King Salman Humanitarian Aid and Relief Centre (KSrelief) ta gabatar. Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano, Dakta Dahir M. Hashim, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a Kano bayan karɓar baƙuncin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano” »

Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr Khani
Published: February 15, 2026 at 8:53 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 15, 2026

Posted on February 15, 2026February 15, 2026 By Bala Hassan No Comments on Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr Khani
Published: February 15, 2026 at 8:53 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 15, 2026
Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr KhaniPublished: February 15, 2026 at 8:53 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 15, 2026

Daya daga cikin ‘Yan Jarida 13 da sukayi hatsarin Mota a Bauchi ya Rasuwa Allah ya karbi rayuwar daya daga cikin ‘Yan Jarida  da sukayi hatsarin Mota a Jihar Bauchi da ke Arewa maso gabas a Najeriya mai suna Khani Ben. Khani Ben ma’aikacin ne a gidan talabijin na Channels TV ya shahara ta wajan…

Ci Gaba Da Karatu “Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr Khani” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana
Published: February 14, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana
Published: February 14, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu BanaPublished: February 14, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Abubakar Usman Maiyama ya zama gwarzon bikin kamun kifi na Argungu cikin masunta 40,000 Abubakar Usman Maiyama daga jihar Kebbi ya zama gwarzon bana a bikin Argungu Fishing Festival, bayan da ya kama kifi mai nauyin kilogiram 59. Majiyoyi sun ruwaito cewa sama da masu kamun kifi 40,000 ne suka shiga kogin domin fafatawa, amma…

Ci Gaba Da Karatu “Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana” »

Labarai, Najeriya, Wasanni

INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi
Published: February 14, 2026 at 4:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi
Published: February 14, 2026 at 4:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda AzumiPublished: February 14, 2026 at 4:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta ce tana ci gaba da tuntuba kan jadawalin babban zaɓen 2027, bayan da aka nuna damuwa cewa ranar zaɓen ta yi daidai da watan Ramadan. A wata sanarwa da Kwamishinan Ƙasa kuma Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Masu Zaɓe, Mohammed Haruna, ya fitar,…

Ci Gaba Da Karatu “INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata
Published: February 14, 2026 at 3:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata
Published: February 14, 2026 at 3:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan DadiyataPublished: February 14, 2026 at 3:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi watsi da zargin da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi masa dangane da bacewar Abubakar Idris, wanda aka fi sani da Dadiyata. A wata sanarwa da tsohon Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida na Kano, Kwamared Muhammad Garba, ya sanya wa hannu, Ganduje…

Ci Gaba Da Karatu “Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa
Published: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa
Published: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban KasaPublished: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tarique Rahman, wanda ya shafe shekaru 17 yana gudun hijira da ya kakabawa kan sa, yanzu na gab da rike ragamar mulkin Bangladesh. Zaben da aka gabatar ranar Alhamis ya nuna cewa jam’iyyar Tarique Rahman ta Nationalist wato BNP ta lashe mafi yawan kujeru, a cewar kafafen yada labarai na kasar. Ita ma da kan…

Ci Gaba Da Karatu “Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Rundunar Sojin Amurka Zasu Kaiwa Iran Hari
Published: February 14, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin Amurka Zasu Kaiwa Iran Hari
Published: February 14, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Sojin Amurka Zasu Kaiwa Iran HariPublished: February 14, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin Amurka na shirin shafe makonni suna kai hare-hare a Iran idan shugaba Trump ya bada umurnin da a kai mata farmaki, a cewar wasu jami’an Amurkan biyu da suka zanta da kamfanin dillancin labarai na Reuters, abin da zai iya zama rigima mai tsanani fiye da wadda aka gani a baya tsakanin kasashen…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin Amurka Zasu Kaiwa Iran Hari” »

Amurka, Labarai

An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar Chadi
Published: February 14, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar Chadi
Published: February 14, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar ChadiPublished: February 14, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin kasar Chadi ta gano gawar wani dan yawon bude ido, dan asalin kasar Faransa, wanda ya bace a kwanakin nan a arewa maso gabashin kasar, a cewar hukumomin yankin, inda suka ce farkon bincike ya nuna ya gamu da hatsari ne na fadowa daga kan dutse. Magajin garin Amdjarass, inda abun ya faru…

Ci Gaba Da Karatu “An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar Chadi” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna
Published: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna
Published: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan InnaPublished: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraban da ta gabata ne kasar Malawi ta fara yiwa yara allurar rigakafin shan Inna, inda ma’aikatan lafiya ke bi ajujuwan makaranta suna diga wa yara maganin rigakafin a bakin su, da zata kare su daga cutar shan Inna. Wannan na nuna cewa har yanzu ba’a kawar da cutar a duniya ba, wadda…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna” »

Kiwon Lafiya, Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 52 53 54 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
  • Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
  • Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci Afrika
  • Jagoran Addinin Kirista A Kaduna Ya Rabawa Fiye Da Musulmai Dubu Kayan Abincin Azumi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
  • Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran Afrika
  • Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado Afrika
  • Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
  • Tsohon Lauyan Amurka Jack Smith Ya Fadi Maganganu Game Da Donald Trump Amurka
  • Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.