Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia Afrika
Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na Wasanni
Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana Labarai
Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli Afrika

Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya
Published: February 13, 2026 at 9:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya
Published: February 13, 2026 at 9:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta TsakiyaPublished: February 13, 2026 at 9:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Jumu’a ne wasu jami’an Amurka biyu suka shaidawa kamfanin dillacin labarai na Reuters cewa Amurka zata aike da jirgin ruwan dakon jiragen yakin ta dake yankin Carribean zuwa gabas ta tsakiya. Wannan zai kara Adadin jiragen zuwa biyu a yankin, daidai lokacin kuma da zaman zullumi yayi tsamari tsakanin Amurka da kasar Iran. Jirgin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe
Published: February 13, 2026 at 9:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe
Published: February 13, 2026 at 9:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da ZabePublished: February 13, 2026 at 9:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Magajin garin Istanbul na kasar Turkiyya, dake garkame a gidan kurkuku kusan shekara daya Ekrem Imamoglu ya yi kira ga shugaba Tayyib Erdogan da ya gudanar da zabe yanzu, kuma yayi hasashen cewa shugaban zai fadi idan ya kara tsayawa takara, a lokacin da yake zantawa da kamfanin dillancin labarai na Reuters. A shekarun baya-bayannan…

Ci Gaba Da Karatu “Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Hukumar Hakar Ma’adanai A Kasar Zambiya Ta Dakatar Da Ayyukanta
Published: February 13, 2026 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Hakar Ma’adanai A Kasar Zambiya Ta Dakatar Da Ayyukanta
Published: February 13, 2026 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Hakar Ma’adanai A Kasar Zambiya Ta Dakatar Da AyyukantaPublished: February 13, 2026 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar lura da tsarin hakar ma’adanai ta kasar Zambia ta dakatar da aiki a wajen hakar ma’adanin copper na Mufulira da ke garin Mopani saboda gazawar sa wajen kawo kiyasin dukkanin mutanen ta dake aiki a karkashin kasa. Hukumar ta ce wajen hakar ma’adanai na Mulfira bai bi dokar da ta bukaci manajojin wurin da…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Hakar Ma’adanai A Kasar Zambiya Ta Dakatar Da Ayyukanta” »

Kimiya, Labarai

Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci
Published: February 13, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci
Published: February 13, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata ZalunciPublished: February 13, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yau ne ofishin babban kwamishinan sashen kare hakkin dan adam na Majalisar Dinkin Duniya Volker Turk ya ce rundunar ‘yan tawayen Sudan ta RSF sun aikata zalunci matuka da ya karya dokokin yaki lokacin da suka kwato birnin al-Fashir, da kuma yiwuwar aikata laifi na cin zarafin bil-adama. Birnin na al-Fashir da ke yankin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa
Published: February 13, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Posted on February 13, 2026February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa
Published: February 13, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026
Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban KasaPublished: February 13, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

INEC ta tsayar da ranar zaben shugaban ƙasa na 2027 Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta A Najeriya wato (INEC) ta tsayar da ranar 20 ga Fabrairu, 2027, don gudanar da zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Shugaban Hukumar Farfesa Joash Amupitan ne ya bayyana sanarwar a taron manema labarai da aka yi a Abuja a…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia
Published: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia
Published: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A AustraliaPublished: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Kasar Australia masu goyon bayan muradun Falasdinawa sunyi gangami da zanga zanga a Melbourne a ranar Alhamis, a rana ta karshe a ziyarar da Shugaban Isra’ila Isaac Herzogg, ya kai kasar bayan zanga zangar da aka yi na adawa da ziyararsa, a babban birnin kasar Canberra, da kuma mummunar arangama tsakanin ‘Yansanda da masu…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia” »

Labarai, Sauran Duniya

Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza
Published: February 13, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza
Published: February 13, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Zai Sake Gine GazaPublished: February 13, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A makon gobe ne ake sa ran shugaban Amurka Donald Trump zai bada sanarwar shirye shiryen sake gine Gaza da zai ci biliyoyin dala, da kuma bayanai dalla dalla na rundunar kiyaye zaman lafiya karkashin ikon MDD da za’a tura zirin, da zai bayyana zaman farko na kwamitin wanzar da zaman lafiya da ya kafa,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza” »

Amurka, Labarai

Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka
Published: February 13, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka
Published: February 13, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen AyyukaPublished: February 13, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Afrika ta kudu Cyril Ramaphosa, ya fada jiya Alhamis cewa, zai tura sojojin kasar su taimaki ‘yan sanda wajen yaki da miyagun ayyuka a kasar, yana mai cewa wannan yana daga cikin manyan ayyuka da Gwamnatinsa da hadin guiwa zata maida hankali akai a bana. A cikin jawabinsa ga al’ummar kasar, shugaba Ramaphosa yace…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka” »

Labarai

Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade
Published: February 13, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade
Published: February 13, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin KudadePublished: February 13, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ghana ta tono zinari ko Gold milyan 6 a ma’auni wanda ya kai wani mizani, a shekarar 2025, kamar yadda kwarya-kwaryar alkaluma suka nuna, inda manyan kamfanonin hakar zinarin suka samar da milyan kusan uku wadda bai canza da abunda suka samar a cikin shekara ta 2024 ba, kamar yadda Kungiyar kamfanonin hakar ma’adinai na…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade” »

Kimiya, Labarai

Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba
Published: February 13, 2026 at 5:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba
Published: February 13, 2026 at 5:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar RibaPublished: February 13, 2026 at 5:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin NNPC ya sami ribar dala bilyan 4.26, wanda yayi daidai da Naira trillion 5. da bilyan 760 a bara, kasar wacce tafi galibin kasashen Afirka hakar mai tace tana samun Gangar mai milyan daya da dubu dari shida da ‘yan kai a ko wace rana. Adadin abunda kamfanin ya samu kachokam ya tashi akan…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba” »

Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 53 54 55 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
  • Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
  • Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya Afrika
  • Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka Afrika
  • Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya Afrika
  • Ministan Harkokin Wajen Rasha Dana Iran Sun Tattauna Don Kawo Karshen Yaki A Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya Nata Afrika
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
  • Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci Afrika
  • Aikin Layin Dogon Kasar Uganda Zai Hade Kasar Da Tanzania Da Kwango Kimiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.