Tawagar IMF Tana Kasar Kenya Domin Tattauna Bada Lamuni
Tawagar Asusun Ba da Lamuni ta Duniya ta IMF isa kasar Kenya don tattaunawa kan sabon shirin lamuni, a cewar gwamnati da hukumomin IMF. Hukumomin kasar suna kokarin tsara wani sabon shirin ba da lamuni bayan karewar yarjejeniyar da aka cimma a baya na dalar Amurka biliyan 3.6 a watan Afrilu kuma bangarorin biyu sun…
Ci Gaba Da Karatu “Tawagar IMF Tana Kasar Kenya Domin Tattauna Bada Lamuni” »

