Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar
A Burkina Faso, gwamnatin mulkin sojan kasar ta soke duka jam’iyun siyasar kasar, kamar yadda dokar mulkin soja da ake kira decree da majalisar ministocin kasar ta amince da ita ranar Alhamis. Wannan shawara da shugabannin mulkin sojan kasar suka yanke bayan juyin mulkin da suka yi a shekara ta 2022, yana daga cikin matakai…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar” »

