Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Bamanga Tukur, Sun Yaba Da Gudunmawarsa Ga Najeriya Afrika
  • Tsohon Shugaban PDP, Bamanga Tukur, Ya Rasu Yana da Shekaru 91 Afrika
  • Filato: Gwamnati Ta Ƙarfafa Matakan Kariya Yayin Sake Buɗe Makarantu Afrika
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi Labarai
Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai Afrika
Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe Tsaro
Arsenal Ta Doke Manchester City 3-0, Ta Ɗauki Kofin Community Shield Wasanni
Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da NajeriyaPublished: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rikicin Gabas ta Tsakiya wani Mizani ne da yake nunawa kasashen gabas ta tsakiya cewar Najeriya abokiyar su ce ta cigaba ba a matsayin abokiyar gaba, ko kishiya ba, don taimakawa wajen samar da kayayyaki a lokutan rikici, in ji ministan harkokin wajen kasar Yusuf Tuggar wanda ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters….

Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 11, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 11, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta TsakiyaPublished: March 11, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Najeriya na sa ido kan yadda tashe-tashen hankula ke kara tabarbarewa a yankin Gabas ta tsakiya, a daidai lokacin da take nazarin illolin da ka iya haifar da tabarbarewar tattalin arzikin kasar, in ji ma’aikatar kudi kasar ranar Laraba. Ministan Kudi Wale Edun ya kira tawagar Gudanar da Tattalin Arziki don yin nazari kan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama
Published: March 11, 2026 at 8:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama
Published: March 11, 2026 at 8:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da DamaPublished: March 11, 2026 at 8:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hare-haren da jiragen yaki marasa matuka suka kai birnin Goma da ke gabashin Kongo a ranar Laraba, inda suka kashe akalla mutane uku ciki har da wani ma’aikacin agaji dan kasar Faransa, wanda shi ne hari na farko da aka kai a birnin tun bayan da ‘yan tawayen AFC/M23 suka kwace birnin a bara, a…

Ci Gaba Da Karatu “Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki
Published: March 11, 2026 at 8:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki
Published: March 11, 2026 at 8:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara AikiPublished: March 11, 2026 at 8:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sabon jagoran addinin Iran da aka nada Mojtaba Khamenei ya samu rauni kadan, amma yana ci gaba da gudanar da aikinsa, kamar yadda wani jami’in Iran ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba bayan da gidan talabijin din kasar ya bayyana shi a matsayin wanda yaki ya raunata. Iraniyawa ba su…

Ci Gaba Da Karatu “Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Published: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Published: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan MaiPublished: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta sanar da cewar duniya ta shirya don kuwa farashin gangar danyen mai daya sai ta kai dalar Amurka $200 a dai-dai lokacin da dakarunta suka kai hari kan jiragen ruwa na kasuwanci a ranar Laraba a tekun Gulf da aka katange. Har ila yau Iran ta yi luguden wuta kan Isra’ila da wasu…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba KhameniPublished: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Laraba, koriya ta arewa ta bayyana goyon bayanta ga jama’ar Iran dangane da zaben sabon shugaban addinin kasar, Mojtaba Ali Khameni, wanda aka zaba ranar Litinin, ya gaji mahaifinsa, wanda aka kashe a farkon fara yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila, kamar yadda wata kafar yada labaran kasar ta fada. Haka nan ma’aikatar harkokin…

Ci Gaba Da Karatu “Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya
Published: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya
Published: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu KariyaPublished: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ukraine ta tura wata tawagar kwararru zuwa Qatar, da hadaddiyar daular larabawa, da Saudiyya, domin su taimaka musu su kare haren haren da Iran take kai musu, inji shugaban Ukraine Vladimir Zelensky a bayani da yayi ranar talata. Kasashe da suke yankin Gulf, sunyi amfani da makamai masu linzami masu tsada domin kakkabo jiragen yaki…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri
Published: March 11, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri
Published: March 11, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken AsiriPublished: March 11, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ahalinda ake ciki kuma, Iran ta kama mutane da dama ciki har da wani dan kasar ketare kan zargin suna yi wa “makiyan” kasar leken asiri, kamar yadda ma’aikatar tsaron kasar ta fada ranar talata, a dai dai lokacin da ake ci gaba da yakin hadin guiwar da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan kasar….

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A NajeriyaPublished: March 11, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa tace ta saukaka wa al’umma hanyoyin yin rajistan katin zabe ta hanya binsu har inda suke don yi musu rajista, gabanin babban zabe mai zuwa a shekarar badi. Kwamishinan hukumar zabe ta kasa a jihar Filato, Muhammad Abubakar Sadiq yace matasa na da damar yin rajistan cikin sauki….

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci
Published: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci
Published: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan MotociPublished: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsagera ‘yan Bindiga a Mali masu alaka da al-Qeada sun kashe direbobin manyan motocin dakon mai 10 da yaran gidan su biyu, yayinda suke balaguro a yankin Kayes da yake yammacin Mali a karshen watan daya, kamar yadda Kungiyar kare hakkin Bil’adama Human Rights Watch ta fada a ranar talata. Kungiyar da ake kira Jama’at…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 66 67 68 … 176 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Bamanga Tukur, Sun Yaba Da Gudunmawarsa Ga Najeriya
  • Tsohon Shugaban PDP, Bamanga Tukur, Ya Rasu Yana da Shekaru 91
  • Filato: Gwamnati Ta Ƙarfafa Matakan Kariya Yayin Sake Buɗe Makarantu
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos Afrika
  • Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN Afrika
  • Sanata Sa’idu Alkali Ya Kaurace Wa Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan Bauta Afrika
  • ‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara Afrika
  • Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin Mota Labarai
  • Wani Abu Ya Fashe A Asibitin Bagudo Dake Jihar Kebbi Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.