Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya
Rikicin Gabas ta Tsakiya wani Mizani ne da yake nunawa kasashen gabas ta tsakiya cewar Najeriya abokiyar su ce ta cigaba ba a matsayin abokiyar gaba, ko kishiya ba, don taimakawa wajen samar da kayayyaki a lokutan rikici, in ji ministan harkokin wajen kasar Yusuf Tuggar wanda ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters….
Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya” »

