Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
Amurka na shirin aikewa da sojoji 200 zuwa Nigeria domin su horar da sojojin kasar kan yadda zasu yaki ‘yan ta’adda a cewar jami’in Amurka a ranar Talata, makonni bayan shugaba Donald Trump ya sa aka kai hari Najeriya wani wuri da ake cewa maboyar ‘yan ta’adda ne. A makon da ya wuce ne sojojin…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo” »

