Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025,
Published: December 5, 2025 at 2:48 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyoyin Gasar Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar Cin Kofin kasashen Afirka AFCON 2025

Kofin Kasashen Afirka na 2025 (AFCON) zai haifar da babban cikas a duk faɗin Gasar Premier, inda ake sa ran ‘yan wasa 40 na Afirka daga ƙungiyoyi 17 za su tafi gasar tsawon wata guda da aka tsara daga 21 ga Disamba 2025 zuwa 18 ga Janairu 2026 a Morocco, a wata rahoto da ta fito.

Ganin yadda gasar ke gudana a lokacin da ake sa ran kakar wasa ta Turai za ta kasance ba tare da manyan ‘yan wasa na farko ba har zuwa wasanni bakwai, ciki har da wasannin Premier League na Ingila da wasannin cin kofin gida.

Kasashe irin su Morocco, Masar, Afirka ta Kudu, Senegal, Najeriya da kuma zakarun da ke kare kambun Ivory Coast suna cikin manyan masu fafatawa don lashe gasar nahiyar.

Ƙungiyar Kwallon Kafar Wolves na fuskantar mafi girman koma baya saboda ‘yan wasan da zasu tafi don yin wasa wa ƙasashensu na haihuwa.

Ga cikakken jerin ‘yan wasan Premier League da ake sa ran za su shiga gasar AFCON 2025, kamar haka

Algeria

Rayan Aït-Nouri — Manchester City

Burkina Faso

Dango Ouattara — Brentford

Bertrand Traoré — Sunderland

Cameron 

Carlos Baleba — Brighton

Bryan Mbeumo — Manchester United

Jackson Tchatchoua — Wolves

DR Congo

Axel Tuanzebe — Burnley

Arthur Masuaku — Sunderland

Noah Sadiki — Sunderland

Egypt 

Mohamed Salah — Liverpool

Omar Marmoush — Manchester City

Ivory Coast

Evann Guessand — Aston Villa

Amad Diallo — Manchester United

Ibrahim Sangaré — Nottingham Forest

Willy Boly — Nottingham Forest

Simon Adingra — Sunderland

Emmanuel Agbadou — Wolves

Mali

Cheick Doucouré — Crystal Palace

Morocco

Amine Adli — Bournemouth

Chadi Riad — Crystal Palace

Adam Aznou — Everton

Noussair Mazraoui — Manchester United

Chemsdine Talbi — Sunderland

Mozambique

Reinildo Mandava — Sunderland

Nigeria

Frank Onyeka — Brentford

Christantus Uche — Crystal Palace

Alex Iwobi — Fulham

Calvin Bassey — Fulham

Samuel Chukwueze — Fulham

Tolu Arokodare — Wolves

Senegal

Ismaila Sarr — Crystal Palace

Iliman Ndiaye — Everton

Idrissa Gueye — Everton

Habib Diarra — Sunderland

Pape Matar Sarr — Tottenham

El Hadji Malick Diouf — West Ham

South Africa

Lyle Foster — Burnley

Tunisia

Hannibal Mejbri — Burnley

Zimbabwe

Marshall Munetsi — Wolves

Tawanda Chirewa — Wolves

Wasanni

Post navigation

Previous Post: An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Next Post: Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,

Karin Labarai Masu Alaka

Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu, Wasanni
Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika A Wannan Makon Wasanni
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025 Wasanni
Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL Wasanni
Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026 Najeriya
  • Tattalin Arzikin Najeriya Ya Karu A Karshen 2024 Rediyo
  • Shin Ko Ganawar Zelensky Da Macron Zata Haifar Da ‘Da Mai Ido? Labarai
  • Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
  • Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin Afrika
  • Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS Afrika
  • Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana Labarai
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.