Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa
Published: December 15, 2025 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutumin nan da ya kai hari ya kashe Amurkawa uku, sojoji biyu da tafinta daya, a kasar Sham, bai jima da shiga aikin tsaro a kasar ba, inda watanni biyu da suka shige hukumar tsaron cikin gida ta kasar Sham ta dauke shi aiki a zaman mai gadi a wani sansanin soja.

Amma da aka fara damuwa da halayyarsa, sai aka fara zargin cewa yana da alaka da kungiyar ISIS, don haka aka sauya mishi wurin aiki.

Harin da ya kai a kusa da kangon birni mai tarihi na zamanin da, Tadmur, ko Palmyra da turanci, ya kuma raunata wasu mutane 3.

Kakakin ma’aikatar harkokin ckin gida ta Sham, Nour al-Din al Baba, yace dakarun tsaron Sham guda uku ma sun ji rauni a bayan da suka yi musayar wuta da dan bindigar.

Kakakin yace sun fuskanci karancin jami’an tsaro saboda yadda gwamnati ta fado hannunsu haka kwatsam, kuma dan bindigar yana daga cikin mutane dubu 5 da aka dauka cikin wata sabuwar runduna da aka kafa ta tsaron cikin gida.

Amurka

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya
Next Post: Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO

Karin Labarai Masu Alaka

Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar Amurka
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland Amurka
Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka Amurka
Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida Amurka
Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran Afrika
Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin
  • Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya
  • Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
  • Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba
  • Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar China Ta Daina Bada Bashi Da Dalar Amurka Sai Da Kudin Kasar Yuan Labarai
  • Amurka Tace Zata Gama Yakin Iran Cikin Makonni Afrika
  • Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya Amurka
  • Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da Talatin Najeriya
  • Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Wasanni
  • Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar Afrika
  • Hadakar Gwamnatin Najeriya Da Amurka Ne Suka Kai Hari Sokoto Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.