Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya
Published: February 5, 2026 at 8:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban sakataten MDD, Antonio Guterres, ya bayyana kawo karshen yin aiki da Yarjejeniyar Takaita Makaman Nukiliya a tsakanin Amurka da Rasha a zaman wani mawuyacin lokaci mai hatsari ga duniya, yana mai kira ga kasashen biyu da su gaggauta kulla wata sabuwar yarjejeniyar da zata maye gurbinta.

Yarjejeniyar, wadda aka fi sani da lakabinta na NEW START, ta kare aiki dazun nan da misalin karfe 6 na safiyar Najeriya, kuma ta takaita adadin kundojin nukiliyar da Rasha da Amurka zasu iya girkawa, da kuma yawan makamai masu linzami na doron kasa ko wadanda ake jigilarsu a jiragen karkashin ruwa da zasu iya dana ma makaman nukiliya.

Guterres yace a karon farko cikin shekaru kusan 50, duniya tana fuskantar zama cikin yanayin da babu wani shirin da ya takaita irin makaman nukiliyar da Rasha da Amurka zasu iya girkawa. Yace wadannan kasashe biyu sune suka mallaki kusan dukkan makaman nukiliyar da ake da su a duniya.

Amurka, Labarai

Post navigation

Previous Post: Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman
Next Post: Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar Amurka
Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami Labarai
Farashin Mai Yayi Tashin Gwaron Zabi Afrika
Kasashen Yankin Gulf Sun Bada Sanarwa Afrika
Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar Labarai
Hukumar Hakar Ma’adanai A Kasar Zambiya Ta Dakatar Da Ayyukanta Kimiya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Najeriya Bola Tinubu Zai Ziyarci Jihohin Borno,Bauchi Da Legas Labarai
  • Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar Litinin Najeriya
  • Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu Labarai
  • An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami Afrika
  • A Hudubar Kirsimeti Paparoma Leo Ya Jajantawa Al’ummar Falatsinu A Yankin Zirin Gaza Amurka
  • An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Neman Zaman Lafiya Labarai
  • Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna Afrika
  • Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba” Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.