Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro
Published: February 9, 2026 at 6:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Matsalar rashin tsaro na ci gaba da zama karfen kafa a Najeriya duk kuwa da kokarin da hukumomin kasar ke cewa sunayi wajan shawo kan matsalar,

Akan haka ne Masarautar Borgu da Kuma shugaban makarantar St Mary ta Garin papiri suka gudanar da wani taron manema domin kara nunawa duniya halin tashin hankali da yankin Ke cikin,

Alh Murtala Halliru Dantoro shine yayi Magana a madadin Masarautar Borgu yace suna Bukatar Gwamnatin Bola Ahmed Tinumbu ta waiwaye yankin na Borgu..

Anashi gefen shugaban makarantar  St Mary ta garin papiri wanda dama shine shugaban kungiyar kiristoci ta CAN a Jihar Neja Rev.Bu

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2026/02/BARGU-EMIRATE-09-02-2026-1.mp3

lus Yuhanna yace mutanen da ake yima mummunan kisa a yankin sun hada da Musulmi da kiristoci saboda haka lamarin Yana da matukar tayar da hankali.

Shugaban karamar Hukumar Kayama hon.Abubakar Danladi shine shugaban karamar Hukumar Kayama a Jihar kwara Mai iyaka da Masarautar ta Borgu bayan harin nan woro da aka Hallaka Mutane 170 yace bukatarsu samar da sassanin Sojoji a Dajin Kainji Domin kawar da Mayakan Kungiyar jihadi ta ISWAP da suka mamaye Daji.

Ayanzu bayanai sun tabbatar da cewa hatta namun daji da akasan gandun dajin na Kainji dashi sun kaura sun bar maharan na cin karensu babu babbaka a dajin.

Najeriya

Post navigation

Previous Post: An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari
Next Post: Ministan Sadarwan Kasar Uganda Yayi Allah Wadai Da Kaiwa Bobi Wine Hari

Karin Labarai Masu Alaka

An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A Najeriya Najeriya
Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa Najeriya
Azumin Ramadan Yahadu Da Azumin Lent Da Mabiya Addinin Kirista Sukeyi A Wannan Shekarar Labarai
Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump Amurka
Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas Najeriya
Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato Najeriya
  • Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
  • Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC Siyasa
  • CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025 Wasanni
  • ‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri Labarai
  • Najib Razak Zai Kara Shekaru 15 A Gidan Yari Saboda Cin Zarafin Kujerar Mulki Labarai
  • Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a Kasar Najeriya
  • Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.