Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Published: November 25, 2025 at 12:08 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kungiyar kiristocin Najeriya wato CAN reshen Jihar Neja ta sanar da cewa yara 50 daga cikin wadanda ‘yan bindiga suka sace a ranar Juma’ar da ta gabata a Makarantar St. Mary ta Papiri sun samu nasarar kubutowa daga hannun ‘yan bindigar.

Dama dai tun aranar Lahadi kungiyar tace sama da yara 300 ne ‘yan bindigar su kayi awon gaba dasu a wannan Makaranta waddake mallakar Cocin Katolic ce.
Mai magana da yawun kungiyar ta CAN a Jihar Mr. Dan Atory ya tabbatar da cewa yara 50 sun gudo daga hannun ‘yan bindigar kuma yanzu haka suna tare da iyayensu.
”Yace Jiya Lahadi mun samu kyakkyawan Labari Domin yaran sun samu wani wuri sun boye daga baya suka gudu daga dajin suka boye wani wuri, to ya zuwa Jiya Lahadi yara 50 sun koma hannun iyayensu”
To Sai dai har ya zuwa wannan rana ta Litanin Hukumomin Jihar Nejan basu da masaniya akan yaran da kungiyar ta CAN tace sun kubuto daga hannun ‘yan bindigar.
Kwamishinan yan sanda na Jihar Neja CP Adamu Elleman yace har yanzu hukumomin wannan Makaranta ta St. Mary basu bada bayanin komi ba kamar yadda yayi karin bayani a zantawarmu ta wayar Salula.
Labarai

Post navigation

Previous Post: Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu
Next Post: Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City

Karin Labarai Masu Alaka

Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci Afrika
Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya Afrika
Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Afrika
‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnonin Arewa “Mun Amince Da Samar Da ‘Yan Sandan Jihohi” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku Labarai
  • Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Afrika
  • Majalisa Ta Sanya Baki Akan Rikici Tsakanin Dangote Da Hukumar Albarkatun Mai Najeriya
  • Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance Ta Afrika
  • Hawan Sallah A Jihar Katsina Afrika
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.