Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato Afrika
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027 Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai

Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya
Published: March 7, 2026 at 10:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump a ranar jumma’a ya bukaci Iran tayi saranda kawai ba tare da wani sharadi ba, mataki da ka iya ruruta rikicin mako daya bayan da Amurka da Isra’ila suka kaddamar yaki kan kasar, wanda fadin hakan zai sa ayi wahala na kawo karshen fadan cikin sauri.

Mr. Trump ya furta hakan ne a dandalin sada zumunta, sa’o’i kadan bayanda shugaban kasar Iran ya bayyana cewa wata kasa da ba’a bayyana sunanta ba ta fara shiga tsakani, misali na farko da aka gani na neman kawo karshen rikicin ta fuskar difilomasiyya, a kuma dai dai lokacin da Isra’ila ta kaddamar wani sabon hari kan Farisan, ita kuma Iran din ta culla makamai masu linzami kan Isra’ila da kuma kan kasashen dake yankin Gulf inda Amurka take da sansanoni.

A jiya jumma’an kakakin sojojin juyin juya hali na Iran, yana ba’a ga shugaba Trump, yace shugaban na Amurka ya sa sojojin ruwan Amurka su raka jiragen dakon mai da kaya su bi ta mashigin ruwan Hormuz.

Wani jam’in Iran a MDD yace zuwa yanzu an kashe fararen hula fiye da dubu daya da dari uku.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: An Kaiwa Sojojin Ghana Hari A Lebanon
Next Post: Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta

Karin Labarai Masu Alaka

Kudaden Shigan Kasar Namibia Ya Bunkasa Saboda Tashin Farashin Gwal Labarai
Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15 Amurka
Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki Afrika
Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka Labarai
MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan Afrika
Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato
  • Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
  • Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran Amurka
  • Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai Afrika
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata Labarai
  • Gwamnatin Amurka Na Kokarin Watsi Da Tsohuwar Dokar Jones Labarai
  • Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci Afrika
  • Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja Afrika
  • Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Jihar Kano Ya Fice Daga Jam’iyar NNPP Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.