‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara Kotu
‘Yan uwan wasu mutane 2 da aka kashe sakamakon harin da sojin Amurka suka kai wani jirgin ruwa da ake zaton na dauke da muggan kwayoyi, da ya taso daga Venezuela sun kai kara gaban kotu kan yiwa ‘yan uwan nasu kisan sakaci ranar Talata. Sun yi ikirarin cewa an kashe ‘yan uwan nasu ne…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara Kotu” »

