Yunkurin Samar Da ‘Yan Sandan Jihohi Na Kara Kankama A Najeriya
Yunkurin samadda ‘yan sandan jihohi na kara kankama a Najeriya, tun bayan da sufeta janar na ‘yan sandan Najeriya, Olatunji Disu ya kaddamar da wani komiti mai mutane takwas da zai duba yadda za’a aiwatar da ‘yan sandan jihohi a Najeriya. Sufetan janar na ‘yan sandan wanda ya jaddada cewa babu gudu babu ja da…
Ci Gaba Da Karatu “Yunkurin Samar Da ‘Yan Sandan Jihohi Na Kara Kankama A Najeriya” »

