Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran
Hukumar kula da hakkin Bil’adama ta MDD tayi Allah wadai da kasar Iran ko Farisa a ranar jumma’a, kan keta hakkin Bil’adama, kuma ta bukaci da a gudanar da bincike kan murkushe masu zanga-zanga, mataki da ya halaka dubban mutane. Shugaban hukumar, Volker Turk, wanda ya gayawa wakilan hukumar abubuwa da suka faru a Iran,…
Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran” »

