Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli
Shugabannin kasashe dake Afirka ta tsakiya sun kammala taron koli da suka yi tare da bada umarnin a dauki matakai cikin gaggawa domin kawo daidaito ga al’amuran kudi da tattalin arziki na kasashen, domin karfafa su ganin koma baya na tattalin arzikin su, da suka hada da dawo da kudaden kasashen da suke ketare. Shugabannin…
Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli” »

