Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar
Jakadan Amurka a Poland, ya yanke hulda da kakakin majalisar kasar a ranar Alhamis, yana zargin kakakin majalisar cewa ya zagi shugaban Amurka Donald Trump, bayanda ya soki manufofin gwamnatin shugaban na Amurka, da kuma kin goyon bayan a baiwa Trump Lambar yabo ta Nobel. Wakilan gwamnatin hadin guiwa a Poland suna tsaka mai wuya…
Ci Gaba Da Karatu “Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar” »

