Kasar Habasha Da Turkiyya Sun Kulla Yarjejeniyar Makamashi
Kasar Tukiya da kasar Habasha sun rattaba hannun kan yarjejeniyar fahimta na hadin guiwa kan makamashi a yayin wata ziyara da shugaban Turkiyya, Racep Tayyib Erdogan ya kai Addis Ababa, babban birnin kasar Habasha ranar Talata, a cewar ma’aikatar makamashi ta Turkiya, inda yarjejeniyar zata kai ga hadaka wajen samarwa da kuma ayyukan makamashin. Erdogan…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Habasha Da Turkiyya Sun Kulla Yarjejeniyar Makamashi” »

