‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida
Wasu ‘yan asalin kasar Venezuela da suka yi kaura suka bazu kasashen da ke yankin kudancin Amurka, sun fara tunanin ko su koma gida tun bayan hambarar da shugaba Nicolas Maduro daga mulki, inda suke fatan za’a gabatar da zaben sabuwar gwamnati bisa tsarin demokradiya wadda zata magance rugujewar tattalin arzikin kasar. A kalla Kashi…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida” »

