Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutane 70 A Nairobi
Mutane 62 ne, ciki har da yara 8, suka rasa rayukan su sakamakon ruwan sama mai karfi da ya haddasa ambaliyar ruwa a Nairobi, babban birnin kasar Kenya, da kuma wasu yankunan a karshen makon jiya, a cewar ‘yan sanda a ranar Asabar. Mafi munin abun ya afku a babban birnin na Nairobi inda mutane…
Ci Gaba Da Karatu “Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutane 70 A Nairobi” »

