Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi
Published: February 18, 2026 at 5:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi
Published: February 18, 2026 at 5:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin ZarafiPublished: February 18, 2026 at 5:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan Gudun hijira a kasar Libya, ciki har da kananan yara mata na fuskantar barazanar kisa, azabtarwa ko tozarci, ko kuma a mayar da su bayi, a cewar wani rahoto daga Majalisar Dinkin Duniya da yayi kira da a dakatar da zirga-zirgar jiragen ruwa masu daukan ‘yan gudun hijira zuwa kasar har sai an tabbatar…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi” »

Afrika, Tsaro

Turkiyya Ta Zargi Alakar Isra’ila Da Somaliya
Published: February 18, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Turkiyya Ta Zargi Alakar Isra’ila Da Somaliya
Published: February 18, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Turkiyya Ta Zargi Alakar Isra’ila Da SomaliyaPublished: February 18, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Turkiyya Racep Tayyib Erdogan ya ce a ranar Talata, yarda da Isara’ila ta yi da Somaliland a matsayin kasa mai cin gashin kan ta ba zai amfani ita kan ta Somaliland din ko kuma yankin da ta tsage daga ciki ba. Tun a watan Disambar bara ma shugaban na Turkiyya yayi irin wannan…

Ci Gaba Da Karatu “Turkiyya Ta Zargi Alakar Isra’ila Da Somaliya” »

Afrika, Labarai

Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya
Published: February 17, 2026 at 10:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya
Published: February 17, 2026 at 10:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar DuniyaPublished: February 17, 2026 at 10:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin danyen mai ya fadi da kusan kashi daya a ranar talata, bayan da ministan harkokin wajen Iran yace Amurka da Farisan sun amince akan sharuddan da za su mutunta a tattaunawar da suke yi kan shirin Nukuliyar kasar, mataki da ya rage fargabar da ‘yan kasuwa suke yi game da karuwar zaman dar dar….

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya” »

Afrika, Amurka, Labarai

Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gana Da Shugaban Makaman Nukiliya
Published: February 17, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gana Da Shugaban Makaman Nukiliya
Published: February 17, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gana Da Shugaban Makaman NukiliyaPublished: February 17, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin ministan harkokin wajen Iran ya gana da shugaban hukumar kayyade makaman Nukiliya na MDD, gabanin zaman shawarwari tsakanin hukumomi dake Washington da kuma Tehran, da zimmar warware takaddamakan shirin Nukiliyar Iran, da alamun babu bangare da yake nuna sassauci, yayinda Amurka take barazanar daukar matakin Soja kan Farisa. Amurka wacce tare da Isra’la…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gana Da Shugaban Makaman Nukiliya” »

Afrika, Amurka, Tsaro

Dan Ra’ayin Mazan Jiya Leo Brent Zai Kyautata Alakar Afirka Ta Kudu Da Amurka
Published: February 17, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dan Ra’ayin Mazan Jiya Leo Brent Zai Kyautata Alakar Afirka Ta Kudu Da Amurka
Published: February 17, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dan Ra’ayin Mazan Jiya Leo Brent Zai Kyautata Alakar Afirka Ta Kudu Da AmurkaPublished: February 17, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutumin da shugaban Amurka Donald Trump ya nada jakadan kasar a Afirka ta kudu, dan gwagwarmaya mai ra’ayin mazan jiya Leo Brent Bozell na uku, wanda kuma marubuci ne ya sauka kasar, inda zaiyi aiki domin gyara dangantaka tsakanin kasashen biyu wanda yayi tsami. Wani jami’i a ofishin jakadancin Amurka ya fadawa kamfanin dilancin labarai…

Ci Gaba Da Karatu “Dan Ra’ayin Mazan Jiya Leo Brent Zai Kyautata Alakar Afirka Ta Kudu Da Amurka” »

Afrika, Amurka

‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana
Published: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana
Published: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar GhanaPublished: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin cikin gidan kasar Ghana ya bada labarin cewa ‘yan tawaye masu ikirarin Islama a Burkina Faso sun kashe ‘yan kasar Ghanan su bakwai masu cinikin tumatur, a lokacin da ‘yan bindigar suka kai hari kan wani gari da ake kira Titao dake arewacin Burkina Faso a ranar Asabar data gabata. Mutanen da harin…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana” »

Afrika, Sauran Duniya, Tsaro

Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya
Published: February 16, 2026 at 6:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya
Published: February 16, 2026 at 6:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan NukiliyaPublished: February 16, 2026 at 6:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen Iran ya gana da shugaban hukumar sa ido kan makamashin nukiliya na Majalisar Dinkin Duniya a Ranar Litinin, kafin ci gaba da tattaunawa tsakanin Iran din da Amurka don shawo kan rikici game da makaman Nukiliya na Iran, inda alamu kadan ke nunawa za’a samu daidaito, ga kuma barazanar daukan matakin soja…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya” »

Afrika, Labarai, Tsaro

An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi
Published: February 16, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi
Published: February 16, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A MalawiPublished: February 16, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane tara ne suka tsere bayan da aka kama su da laifin fasa kaurin gawayi a kasar Malawi. Mutanen sun dauko gawayin ne lullube a makara, suka yi masa basaja a matsayin gawa, da mutane na binsu kamar masu zuwa makabarta, a cewar ‘yan sanda da jami’an gandun daji na kasar a ranar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi” »

Afrika, Labarai

Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru
Published: February 16, 2026 at 7:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru
Published: February 16, 2026 at 7:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani KamaruPublished: February 16, 2026 at 7:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Trump ta tasa keyar wasu mutane tara a asirce zuwa kasar Kamaru, duk da cewa da yawa daga cikinsu suna da kariyar kotun Amurka daga irin wannan mataki, kuma babu daya daga cikinsu da ya fito daga wannan kasa ta Afirka, in ji jaridar New York Times a ranar Asabar. Jaridar ta ce da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru” »

Afrika, Amurka

An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar Chadi
Published: February 14, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar Chadi
Published: February 14, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar ChadiPublished: February 14, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin kasar Chadi ta gano gawar wani dan yawon bude ido, dan asalin kasar Faransa, wanda ya bace a kwanakin nan a arewa maso gabashin kasar, a cewar hukumomin yankin, inda suka ce farkon bincike ya nuna ya gamu da hatsari ne na fadowa daga kan dutse. Magajin garin Amdjarass, inda abun ya faru…

Ci Gaba Da Karatu “An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar Chadi” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 32 33 34 … 45 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki Labarai
  • Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha Amurka
  • Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku Afrika
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka Afrika
  • Hawan Sallah Daga Masarautar Misau Afrika
  • Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya Wasanni
  • Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.