‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi
‘Yan Gudun hijira a kasar Libya, ciki har da kananan yara mata na fuskantar barazanar kisa, azabtarwa ko tozarci, ko kuma a mayar da su bayi, a cewar wani rahoto daga Majalisar Dinkin Duniya da yayi kira da a dakatar da zirga-zirgar jiragen ruwa masu daukan ‘yan gudun hijira zuwa kasar har sai an tabbatar…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi” »

