Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango
Published: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango
Published: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A KwangoPublished: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar harkokin wajen Qatar ta ce cikin ‘yan kwanaki masu zuwa, rundunar wanzar da zaman lafiya ta MDD a Kwango, zata tura tawagarta ta farko da zata sa ido kan tsagaita wuta tsakanin gwamnatin Kwango da kungiyar ‘yan tawayen kasar da ake kira da lakabin AFC/M23. Ma’aikatar ta bayyana haka ne ranar Litinin, bayan da…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango” »

Afrika, Labarai

Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco
Published: February 3, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco
Published: February 3, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A MoroccoPublished: February 3, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Morocco ta kwashe mutane fiye da dubu hamsin daga birnin Kasar el-Kabir, kusan rabin mazauna birnin sakamakon barazanar ambaliyar ruwa, biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwariya da aka yi makonni ana yi a yankin, kamar yadda kafofin yada labaran kasar suka fada jiya Litinin. “Birnin ya zama kufayi,” kamar yadda mazauna garin Hicham Ajttou…

Ci Gaba Da Karatu “Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco” »

Afrika, Labarai

Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka
Published: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka
Published: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa MatukaPublished: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masar ta jibge gogaggun jiragen yaki da basu da matuka da aka fi sani da drones da turanci, daga Turkiyya a wani karamin tashar jirgin sama mai nesa daga kan iyakarta kudu maso yammacin kasar, mataki da yake nuna ana zafafa yakin basasar da ake yi a Sudan, wadda ke nuna cewa makwabciyar Sudan din…

Ci Gaba Da Karatu “Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka” »

Afrika, Tsaro

Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar
Published: January 30, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar
Published: January 30, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga KasarPublished: January 30, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Afirka ta kudu ta bukaci mataimakin jakadan Isra’ila da ya fice daga kasar cikin sa’o’i 72 ranar Jumu’a, inda ta zarge shi da laifin kassara alakar dake tsakanin kasashen biyu a sakonnin da yake wallafawa a kafafen sada zumunta yana batanci ga shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa, abinda ya sabawa ka’idar diplomasiyya. Ma’aikatar…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar” »

Afrika, Labarai

Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken Kasar
Published: January 30, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

Posted on January 30, 2026January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken Kasar
Published: January 30, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026
Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken KasarPublished: January 30, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

Wani bincike da kamfanin dillacin labarai na Reutres ya yi, ya bankado cewa Sojojin sa kai a Sudan sun sace yara lokacin da suka kwaci birnin al-Fashir a watan Octoba, da kuma lokacin da suka kai hare-hare a yankin na Darfur tun fara yakin basasar da ake ta gwabzawa tsakanin su da sojin kasar. An…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken Kasar” »

Afrika, Tsaro

Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar
Published: January 30, 2026 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar
Published: January 30, 2026 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar NijarPublished: January 30, 2026 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar ‘yan ta’adda ta ISIS ta yi ikirarin daukar alhakin harin da aka kai sansanin sojin jiragen sama na kasar Niger da tsakar daren ranar Alhamis, inda aka jikkata Sojoji 4, aka kuma lalata wani jirgin sama. Ikirarin alhakin kai harin ya fito ne ta gidan yada labarai na Amsaq, kafar da ‘yan ta’addan ke…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar” »

Afrika

Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar
Published: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar
Published: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar KasarPublished: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Burkina Faso, gwamnatin mulkin sojan kasar ta soke duka jam’iyun siyasar kasar, kamar yadda dokar mulkin soja da ake kira decree da majalisar ministocin kasar ta amince da ita ranar Alhamis. Wannan shawara da shugabannin mulkin sojan kasar suka yanke bayan juyin mulkin da suka yi a shekara ta 2022, yana daga cikin matakai…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar” »

Afrika, Siyasa

Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar Gwagwarmaya
Published: January 28, 2026 at 7:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar Gwagwarmaya
Published: January 28, 2026 at 7:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar GwagwarmayaPublished: January 28, 2026 at 7:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kotu a kasar Uganda ta bada belin wata ‘yar gwagwarmaya me rajin kare hakki da ake karin tsare ta matsayin wani yunkuri na durkusar da duk wani dan adawa kafin zaben shugaban kasa da aka gudanar ranar 15 ga wannan watan. An tsare Sarah Bireete ne tun ranar 30 ga Watan Disambar bara, bayan da…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar Gwagwarmaya” »

Afrika

Kasar Israela Zata Gina Sansani A Gaza
Published: January 28, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026

Posted on January 28, 2026January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Israela Zata Gina Sansani A Gaza
Published: January 28, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026
Kasar Israela Zata Gina Sansani A GazaPublished: January 28, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026

Kasar Isra’ila ta share wani fili a kudancin gaza don gina sansani da zata aje falasdinawa, da watakila za’a sawa na’urorin leken asiri, da kuma na’uraro masu fasahar gane fuskokin mutane, a wajen shiga a cewar wani janar na sojan Isra’ila me ritaya. Sojan sa kai, brigadier janar Amir Avivi me ritaya, ya shaidawa kamfanin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Israela Zata Gina Sansani A Gaza” »

Afrika

Hukumar IMF Tana Naziri Domin Kara Bada Lamuni Ga Kasar Zambiya
Published: January 28, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar IMF Tana Naziri Domin Kara Bada Lamuni Ga Kasar Zambiya
Published: January 28, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar IMF Tana Naziri Domin Kara Bada Lamuni Ga Kasar ZambiyaPublished: January 28, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar zartarwa ta Asusun bada lamuni na duniya, wato IMF ta amince da sake yin nazari a karo na 6, kuma na karshe akan kara wa’adin damar kasar Zambia na samun bashi, abinda zai share fagen bayar da dala miliyan 190. Kasar da ke kudancin nahiyar Afirka, ta cimma yarjejeniyar samar da kudi dala miliyan…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar IMF Tana Naziri Domin Kara Bada Lamuni Ga Kasar Zambiya” »

Afrika

Posts pagination

Previous 1 … 36 37 38 … 45 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci
  • Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yunkurin Samar Da ‘Yan Sandan Jihohi Na Kara Kankama A Najeriya Labarai
  • Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg Afrika
  • Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar Amurka
  • Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi Afrika
  • Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya Afrika
  • An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda Siyasa
  • Kananan Hukumomi Na Kokarin Karbar Kudadensu Daga Jihohi Najeriya
  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Amince Da Kudurin Kasar Ghana Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.