Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane
Published: January 26, 2026 at 7:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane
Published: January 26, 2026 at 7:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe MutanePublished: January 26, 2026 at 7:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani harin da Isra’ila ta kai a zirin gaza ranar lahadi, ya kashe mutane uku a lokaci daban daban a zirin, yayinda wani harin da ta kai da jirgin Drones ya raunata wasu mutane hudu, kamar yadda ma’aikatar kiwon lafiya a yankin ta fada. Wani mai magana da yawun sojojin Isra’ila yace rundunar bata da…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane” »

Afrika, Labarai

Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi Wine
Published: January 24, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi Wine
Published: January 24, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi WinePublished: January 24, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ‘yan hamayya a Uganda Bobi Wine ya fada cewa, an kai matarsa asibiti, sakamakon farmaki da sojoji suka kai gidansa suka shake matar, kusan suka tsiraice ta. Bobbi Wine mawakin zamani da ya rikida ya zama dan siyasa, ba ya gidan, tun bayan da ya tsere daga wani farmakin farko da jami’an tsaron suka…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi Wine” »

Afrika

Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon
Published: January 24, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon
Published: January 24, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar GabonPublished: January 24, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Asusun bada lamuni na duniya wato IMF a takaice, zai kai ziyarar aiki kasar Gabon cikin watan gobe, a wani bangare na aiki da hukumomin kasar, duk da cewa babu zancen karbar rance da aka yi tsakanin kasar da asusun a hukumance, kamar yadda wani kakakin asusun bada lamunin ya fada ranar jumma’a. Gabon tana…

Ci Gaba Da Karatu “Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon” »

Afrika

Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka
Published: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka
Published: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da AmurkaPublished: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Libya ta sanya hanu kan wata yarjejeniya da kamfanonin mai na Total Enegies daga Faransa, da kuma ConocoPhillips na Amurka na tsawon shekaru 25, kudi fiye da dala bilyan ashirin jari daga ketare, inji PM kasar Abdulhamid al-Dbeibah. Reshen kamfanin mai na Libya da ake kira Waha, wanda ya sanya hanu a madadin kasar, yarjejenyar…

Ci Gaba Da Karatu “Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka” »

Afrika, Amurka

Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu
Published: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu
Published: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A KotuPublished: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubban magoya bayan dan hamayya a Afirka ta kudu, Julius Malema ne suka hallara a harabar wani kotu, suna dakon hukuncin da za’a yanke masa saboda samunsa da laifin harba Bindiga a wani gangami. Lamarin ya auku ne a shekara ta 2018. A duk mataki a daukaka karar da yayi kotuan ba su canza hukuncin…

Ci Gaba Da Karatu “Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu” »

Afrika, Siyasa

Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida
Published: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026

Posted on January 24, 2026January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida
Published: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026
Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan JaridaPublished: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta tsare wakilin sashen Hausa na gidan rediyon Deutsche Welle (DW), Gazali Abdou Tasawa, inda aka kai shi gidan kaso. Rahotanni sun bayyana cewa matakin ya biyo bayan amsa kiran da ofishin mai gabatar da ƙara na babbar kotun birnin Yamai ya yi masa a ranar Juma’a, domin ya yi bayani kan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista
Published: January 23, 2026 at 1:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista
Published: January 23, 2026 at 1:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar MinistaPublished: January 23, 2026 at 1:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban mulkin soja a Mali, ya kirkiro mukami daidai da minista, don kula da harkokin hakar ma’adinai a kasar, mataki da zata baiwa shugaban mulkin sojan damar kara sa ido kan harkoki da suka shafi wannan bangare, ya kuma nada wani dan kasar wadda a baya ma’aiakcin babban kamfanin hakar ma’adinai daga kasar Canada ya…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista” »

Afrika, Siyasa

Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli
Published: January 23, 2026 at 1:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli
Published: January 23, 2026 at 1:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron KoliPublished: January 23, 2026 at 1:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin kasashe dake Afirka ta tsakiya sun kammala taron koli da suka yi tare da bada umarnin a dauki matakai cikin gaggawa domin kawo daidaito ga al’amuran kudi da tattalin arziki na kasashen, domin karfafa su ganin koma baya na tattalin arzikin su, da suka hada da dawo da kudaden kasashen da suke ketare. Shugabannin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli” »

Afrika

Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar
Published: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar
Published: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin KasarPublished: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Sham ta ce harin da kungiyar ‘yan tawayen kurdawa ta SDF ta kai wa dakarun ta da jiragen drone ya yi sanadiyar hallaka sojoji 7 ranar laraba duk da kungiyar SDF din sun musanta hakan. Wannan abu na barazanar kawo koma baya ga yarjejeniyar tsagaita wuta da bangarorin biyu suka kulla, bayan da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar” »

Afrika, Labarai

Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa
Published: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa
Published: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta HaihuwaPublished: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomi a kasar Togo sun kame tare da korar tsohon shugaban kasar Burkina Faso, Paul Henri Damiba, zuwa kasar sa ta haihuwa, bayan da gwamnati ta zarge shi da laifin yunkurin juyin mulki, kamar yadda wasu majiyoyi 2 suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters ranar Talata. Paul Henri Damiba, ya karbi ragamar mulki ne…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa” »

Afrika, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 37 38 39 … 45 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci
  • Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADC Afrika
  • Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
  • Wani Ya Yiwa ‘Yar Sa Mai Shekaru 8 Fyade A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano Najeriya
  • Gwamnatin Najeriya Ta Horar Da Matasa Sama 7,000 A Matsayin Masu Tsaron Daji Labarai
  • Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
  • Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta Dangote Afrika
  • Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.