Kasar Faransa Zata Bunkasa Nukiliyarta
Faransa tace zata bunkasa makaman Nukiliyar ta kuma zata kyale kawayenta a turai su zama masu masauki ga jiragen yakin na ruwanta da suke dauke da makaman Nukiliya a zaman ziyara ta rigakafi ko garkuwa, kamar yadda shugaban kasar Emmanuel Macron ya fada ranar Litinin, matakin da ya nuna babban canji kan manufofi ga Faransa…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Faransa Zata Bunkasa Nukiliyarta” »

