Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Amurka

Shugaban Rasha Yafara Ganawa Da Jakadun Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Ukraine
Published: January 23, 2026 at 2:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Rasha Yafara Ganawa Da Jakadun Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Ukraine
Published: January 23, 2026 at 2:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Rasha Yafara Ganawa Da Jakadun Amurka Domin Kawo Karshen Yakin UkrainePublished: January 23, 2026 at 2:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Rasha Vladimir Putin ya fara shawarwari da wakilai ko jakadun Amurka uku a daren Alhamis da nufin kawo karshen yakin da kasar take yi da Ukraine, kamar yadda fadar Kremlin ta bayyana. Wakilin Amurka na musamman Steve Whitkoff, da Jared Kushner surkin shugaba Trump, da Josh Gruenbaum, wanda bada dadewa ba shugaba Trump ya…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Rasha Yafara Ganawa Da Jakadun Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Ukraine” »

Amurka

Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen Turai
Published: January 22, 2026 at 5:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen Turai
Published: January 22, 2026 at 5:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen TuraiPublished: January 22, 2026 at 5:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Haka kwatsam, shugaba Donald Trump ya janye barazanar sanya kudin fito kan kayayyakin wasu kasashen Turai dake adawa da manufarsa ta mallakar yankin Greenland, ya ce ba zai yi amfani da karfin soja ba, ya kuma nuna alamun cewa akwai wata yarjejeniya da ake yunkurin kullawa domin warware wannan takaddamar dake barazanar rusa kawancen kasashen…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen Turai” »

Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark
Published: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark
Published: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar DenmarkPublished: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ba zai yi amfani da karfin soja don kwace tsibirin Greenland ba, da yake magana a taron tattalin arziki na duniya da ake gabatarwa a Davos, kasar Switzerland a ranar laraba. Amma ya jaddada kudurin sa na karbe ikon yankin na Denmark, kuma ya nuna alamun akwai abin da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark” »

Amurka

‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida
Published: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida
Published: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa GidaPublished: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan asalin kasar Venezuela da suka yi kaura suka bazu kasashen da ke yankin kudancin Amurka, sun fara tunanin ko su koma gida tun bayan hambarar da shugaba Nicolas Maduro daga mulki, inda suke fatan za’a gabatar da zaben sabuwar gwamnati bisa tsarin demokradiya wadda zata magance rugujewar tattalin arzikin kasar. A kalla Kashi…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida” »

Amurka

Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump
Published: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump
Published: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba TrumpPublished: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kididdigar ma’aunin hannayen jari na manyan kasuwanni uku a Wall Street duk sun yi kasa a yau, irin asarar da rabon da Ayi ta tun watanni uku da suka wuce, saboda rage-ragen sai da hannayen jari da ake ta yi sakamakon barazanar da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi na sanyawa tarayyar Turai haraji mai…

Ci Gaba Da Karatu “Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump” »

Amurka

Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka
Published: January 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka
Published: January 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin AmurkaPublished: January 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu kasashen turai suna tunani ko su daina tura jami’an su zuwa wata cibiyar soja da Amurka ta kafa domin tsara al’amura a Gaza, suna cewa cibiyar ta gaza bada damar a kara kai kayan agaji a zirin, da kuma kawo sauyi na siyasa, wasu jami’an difilomasiyya suka ce. Cibiyar wacce gamayyar ma’aikata farar hula…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka” »

Amurka

Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki
Published: January 20, 2026 at 9:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki
Published: January 20, 2026 at 9:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai MamakiPublished: January 20, 2026 at 9:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin kasashen turai da take-taken shugaban Amurka Donald Trump ta girgiza su, suna kokarin nuna hadin kai a taron shekara shekara kan tattalin arziki da harkokin duniya a Davos na kasar Switzeland, a dai dai lokacin da manyan ‘yan kasuwa a turai suke gargadin kada a biye wa zuciya wajen maida martani kan burin shugaba…

Ci Gaba Da Karatu “Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki” »

Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland
Published: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland
Published: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar GreenlandPublished: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce, abin da ya kara masa kaimi wajen son mallake tsibirin Greenland shine rashin samun Nobel Price na zamn lafiya da ya yi. Inda ya ce yanzu tunanin sa bai ta’allaka a zaman lafiya kawai ba, yayin da rikici kan Greenland ke neman hura wutar rikicin yakin kasuwanci tsakanin Amurka…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland” »

Amurka

Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha
Published: January 17, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha
Published: January 17, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da HabashaPublished: January 17, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya yi tayin sasanta rigimar dake tsakanin kasashen Masar da Habasha game da rikicin kogin Nile da ya ratsa kasashen biyu. Trump ya ce a shirye yake da ya shiga tsakani domin kawo karshen takaddama kan yadda rabon ruwan kogin Nile ze kasance tsakanin kasashen biyu ta hanyar da ta dace,…

Ci Gaba Da Karatu “Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha” »

Amurka

Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar
Published: January 16, 2026 at 10:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar
Published: January 16, 2026 at 10:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China KasarPublished: January 16, 2026 at 10:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wakilin kasuwancin kasa da kasa na Amurka Jamieson Greer ya ce shawarar da gwamnatin kasar Canada ta yanke na barin a shigo da motoci masu amfani da wutar lantarki 49,000 kirar kasar China a haraji me sauki yana da matsala, kuma Canada zata iya yin dana sanin hakan. Da yake Zantawa da tashar labarai ta…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 21 22 23 … 28 Next

Sabbin Labarai

  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu Labarai
  • Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin Labarai
  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango Labarai
  • Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka Afrika
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco Afrika
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.