Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Amurka

Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya
Published: January 30, 2026 at 10:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya
Published: January 30, 2026 at 10:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin TarayyaPublished: January 30, 2026 at 10:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da nada Kevin Warsh a matsayin shugaban bankin tarayya na kasa don maye gurbin Jerome Powell, wanda wa’adin sa zai kare ranar 15 ga watan Mayu. Tun Jiya rade-radin nada Warsh din ya dagulawa kasuwannin hannun jari lissafi, inda farashin gwal ya fadi da fiye da kashi hudu cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya” »

Amurka, Labarai

Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri
Published: January 30, 2026 at 9:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri
Published: January 30, 2026 at 9:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken AsiriPublished: January 30, 2026 at 9:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A cikin makon nan gwamnatin shugaba Trump tana ganawa da manyan jami’an tsaron aikin leken asiri daga Isra’ila da saudiyya, a Washington DC domin tattaunawa a zama daban daban game da Iran, yayinda shugaba Trump yake tunanin kaiwa Farisan farmaki, kamar yadda wasu majiyoyi da suke da sanayya kan lamarin suka fada. Zaman dar dar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri” »

Amurka

Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna
Published: January 28, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna
Published: January 28, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da JunaPublished: January 28, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Manyan jami’an shige da fice na kasar Amurka karkashin mulkin Donald Trump sun sha yin bayanai da daga baya hujjoji ke nuna sabanin haka bayan aukuwar mummunar artabu tsakanin jami’an tsaro da ‘yan kasa, ciki har da kisan wasu ‘yan kasa biyu a garin Minneapolis, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gano. Jami’an…

Ci Gaba Da Karatu “Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna” »

Amurka

‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara Kotu
Published: January 28, 2026 at 11:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara Kotu
Published: January 28, 2026 at 11:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara KotuPublished: January 28, 2026 at 11:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan uwan wasu mutane 2 da aka kashe sakamakon harin da sojin Amurka suka kai wani jirgin ruwa da ake zaton na dauke da muggan kwayoyi, da ya taso daga Venezuela sun kai kara gaban kotu kan yiwa ‘yan uwan nasu kisan sakaci ranar Talata. Sun yi ikirarin cewa an kashe ‘yan uwan nasu ne…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara Kotu” »

Amurka

Tsananin Sanyi Ya Kashe Mutane 38 A Amurka
Published: January 28, 2026 at 11:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsananin Sanyi Ya Kashe Mutane 38 A Amurka
Published: January 28, 2026 at 11:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsananin Sanyi Ya Kashe Mutane 38 A AmurkaPublished: January 28, 2026 at 11:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 38 a jihohin Amurka 14 ne suka rasa rayukansu zuwa ranar Talata sakamakon yanayin sanyi mai tsanani da ya lullube yawancin tsakiya da gabashin kasar da dusar kankara, tare da daskararriyar kankara, a cewar jami’ai da kuma rahotanni daga kafofin yada labarai. Yanayin tsananin sanyin ya fara ne ranar Juma’a, inda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Tsananin Sanyi Ya Kashe Mutane 38 A Amurka” »

Amurka

Amurkawa Sun Nuna Bacin Rai Saboda Yawaita Kashe ‘Yan Kasar
Published: January 27, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurkawa Sun Nuna Bacin Rai Saboda Yawaita Kashe ‘Yan Kasar
Published: January 27, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurkawa Sun Nuna Bacin Rai Saboda Yawaita Kashe ‘Yan KasarPublished: January 27, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Madugun aikin korar bakin haure a gwamnatin shugaba Donald Trump, ranar talata ya gana da gwamnan jihar Minnesota Tim Watz, bayan da ya karbi jagorancin Gudanar da shirin korar ‘yan gudun hijira ko bakin haure na babu kama hannun yaro a birnin Minneapolis, yayin da fadar White House take kokarin sassauta irin bacin rai da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurkawa Sun Nuna Bacin Rai Saboda Yawaita Kashe ‘Yan Kasar” »

Amurka

Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure
Published: January 27, 2026 at 10:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure
Published: January 27, 2026 at 10:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin HaurePublished: January 27, 2026 at 10:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, shugaban Amurka Donald Trump, da Gwamnan jihar Minnesota Tim Waltz, duk sun yi sassauci a lafuzzan su, bayan da suka zanta ta wayar tarho, game da matakan korar bakin haure a jihar, a misali da aka gani cewa duka sassan biyu suna neman mafita daga muzurai da suke yi game da aiwatar da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure” »

Amurka

Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka
Published: January 27, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka
Published: January 27, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun HalakaPublished: January 27, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta MDD tace ana fargabar daruruwan ‘yan gudun hijira ne suka halaka, ko ba’a San inda suke ba, sakamakon nutsewar wasu jirage a tekun Meditarrenean, a cikin kwanaki 10 da suka wuce dalilin mummunar yanayi cikin teku, kamar yadda hukumar ta fada ranar Litinin. “Sai dai tayiwu adadin wadanda…

Ci Gaba Da Karatu “Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka” »

Amurka

Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka
Published: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka
Published: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A AmurkaPublished: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yanayin sanyi me tsanani ya lullube sassa da dama na Amurka cikin dusar kankara mai yawa, da ruwan sama me daskarewa zuwa kankara, abinda ya jawo tsaiko ga zirga-zirgar ababen hawa, har da na jiragen sama. Bishiyoyi sun fadi tare da tsinkewar layukan wutar lantarki saboda nauyin kankara da ta sauka a kan su, abinda…

Ci Gaba Da Karatu “Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka” »

Amurka

Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke
Published: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke
Published: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba AmurkePublished: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar lahadi jami’ai a Gwamnatin shugaba Donald Trump na Amurka suna ci gaba da kare matakin da ya kai wani jami’in aikin shige da fice ya harbe tare da kashe wani ba Amurke, a birnin Minneaplos, duk da cewa faya fayan video da mutane da suke wurin yasha ban ban da abunda suke fada,…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 20 21 22 … 29 Next

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere Afrika
  • Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo Labarai
  • Wani Dan Bindiga Ya Harbi Dakarun Tsaron Cikin Gida Su Biyu A Washington DC Labarai
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki Labarai
  • Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana Afrika
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara Afrika
  • Umar Ya Lashe Kyautar Gwarzon ‘Dan-Wasa Na 2025 Wasanni
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.