Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Amurka

Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka
Published: January 27, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka
Published: January 27, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun HalakaPublished: January 27, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta MDD tace ana fargabar daruruwan ‘yan gudun hijira ne suka halaka, ko ba’a San inda suke ba, sakamakon nutsewar wasu jirage a tekun Meditarrenean, a cikin kwanaki 10 da suka wuce dalilin mummunar yanayi cikin teku, kamar yadda hukumar ta fada ranar Litinin. “Sai dai tayiwu adadin wadanda…

Ci Gaba Da Karatu “Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka” »

Amurka

Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka
Published: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka
Published: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A AmurkaPublished: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yanayin sanyi me tsanani ya lullube sassa da dama na Amurka cikin dusar kankara mai yawa, da ruwan sama me daskarewa zuwa kankara, abinda ya jawo tsaiko ga zirga-zirgar ababen hawa, har da na jiragen sama. Bishiyoyi sun fadi tare da tsinkewar layukan wutar lantarki saboda nauyin kankara da ta sauka a kan su, abinda…

Ci Gaba Da Karatu “Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka” »

Amurka

Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke
Published: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke
Published: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba AmurkePublished: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar lahadi jami’ai a Gwamnatin shugaba Donald Trump na Amurka suna ci gaba da kare matakin da ya kai wani jami’in aikin shige da fice ya harbe tare da kashe wani ba Amurke, a birnin Minneaplos, duk da cewa faya fayan video da mutane da suke wurin yasha ban ban da abunda suke fada,…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke” »

Amurka

Farashin Zinari Yayi Tashin Gwauron Zabi
Published: January 26, 2026 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Zinari Yayi Tashin Gwauron Zabi
Published: January 26, 2026 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Zinari Yayi Tashin Gwauron ZabiPublished: January 26, 2026 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yau litinin farashin zinari ko Gold, ya kai inda ba’a taba gani ba, sama da dala dubu biyar kan ko wani ma auni, yayinda masu zuba jari suke sayensa a zaman kadara ganin yadda zaman dar dar da tankiya a sassan duniya suke karuwa. Zinari da ake kira Spot, farashinsa ya kai dala dubu biyar…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Zinari Yayi Tashin Gwauron Zabi” »

Amurka

Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har Lahira
Published: January 24, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har Lahira
Published: January 24, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har LahiraPublished: January 24, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A birnin Mineapolis na jihar Minnesta, mutumin da jami’an shige da fice na Amurka suka harba ranar Asabar, ya mutu, kamar yadda jami’an jihar dana tarayya suka fada, wanda shine mutum na biyu da jami’an tarayya suka harba suka kashe a birnin dake arewacin kasar. Mutumin wanda ba’a bayyana ko wanene ba, hukumar kula da…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har Lahira” »

Amurka

Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka
Published: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka
Published: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da AmurkaPublished: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Libya ta sanya hanu kan wata yarjejeniya da kamfanonin mai na Total Enegies daga Faransa, da kuma ConocoPhillips na Amurka na tsawon shekaru 25, kudi fiye da dala bilyan ashirin jari daga ketare, inji PM kasar Abdulhamid al-Dbeibah. Reshen kamfanin mai na Libya da ake kira Waha, wanda ya sanya hanu a madadin kasar, yarjejenyar…

Ci Gaba Da Karatu “Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka” »

Afrika, Amurka

Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump Martani
Published: January 24, 2026 at 9:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump Martani
Published: January 24, 2026 at 9:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump MartaniPublished: January 24, 2026 at 9:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yeriman Ingila Harry ya maida martani kan sukar da shugaban Amurka Donald Trump ya yi wa dakaru daga kasashe dake Kungiyar tsaro ta NATO, cewa sun kauracewa fagen yaki a Afghanistan. Yerima Harry yace irin sadaukar da kai da sojojin NATO suka yi a yakin nan Afghanistan, akwai bukatar ayi magana akai, a fadi gaskiya,…

Ci Gaba Da Karatu “Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump Martani” »

Amurka

Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke
Published: January 23, 2026 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke
Published: January 23, 2026 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika KokePublished: January 23, 2026 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu rajin kare hakkin ‘yan gudun hijira sun mika takaddar koke zuwa kotu don dakatar da kudurin gwamnatin shugaba Donald Trump na soke damar samun mafaka, da bada izinin zama da aka bawa dubbannan ‘yan kasar Ethiopia da ke zaune Amurka. Wasu ‘yan kasar Ethiopia 3, tare da kungiyar masu rajin kare hakki ta mazauna…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke” »

Amurka

Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana
Published: January 23, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana
Published: January 23, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq BarazanaPublished: January 23, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta yi wa manyan ‘yan siyasar Iraq barazanar sawa kasar takunkumi, ciki har da arzikin da ake samu daga man fetur, idan aka bawa ‘yan tawaye da Iran ke marawa baya matsayi a gwamnatin da zata yi mulki a gaba, kamar yadda wata majiya ta shaidawa kamfanin dillacin labarai na Reuters. Wannan barazana na…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana” »

Amurka, Labarai

Tsohon Lauyan Amurka Jack Smith Ya Fadi Maganganu Game Da Donald Trump
Published: January 23, 2026 at 2:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Lauyan Amurka Jack Smith Ya Fadi Maganganu Game Da Donald Trump
Published: January 23, 2026 at 2:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Lauyan Amurka Jack Smith Ya Fadi Maganganu Game Da Donald TrumpPublished: January 23, 2026 at 2:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon lauyan Amurka Jack Smith wanda bai sami nasarar ci gaba da gurfanar da Trump gaban shari’a ba saboda zaben sa da aka yi, ya gayawa kwamitin majaisar wakilan Amurka ranar Alhamis cewa, Trump ya “nemi hanyoyin yin tazarce,” duk da cewa ya fadi zabe a shekara ta 2020, yayinda yake amsa zargen zargen da…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Lauyan Amurka Jack Smith Ya Fadi Maganganu Game Da Donald Trump” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 20 21 22 … 28 Next

Sabbin Labarai

  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Gombe Zata Inganta Samar Da Wuta Wajen Amfani Da Hasken Rana Kimiya
  • Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa Afrika
  • Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa Afrika
  • Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC Labarai
  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango Labarai
  • Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau Labarai
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza Labarai
  • Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.