Abba Kabir: Zamu Samar da Jirage Marasa Matuka A Kano
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana shirin gwamnatin sa na siyo jirage marasa matuka da kayan aikin sa’ido da saurin mayar da martani domin kare mazauna iyakokin Kano da Katsina daga hareharen ’yan ta’adda Wannan ya zo ne yayin da gwamnan ke duba shirin Joint Task Force (JTF) wajen tunkarar hareharen kwanan…
Ci Gaba Da Karatu “Abba Kabir: Zamu Samar da Jirage Marasa Matuka A Kano” »

