Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito
Sanata Muhammadu Danjuma Goje yayi watsi da samakon zaben dake yawo inda yace bashida tushe, mara inganci ne. Tsohon Gwamnan jihar Gombe kuma Sanata Mai ci Karo na hudu Danjuma Goje yace sakamakon zaben dake yawo bashida tushe balle madafa. Goje dai shine Sanata mai wakiltar mazabar Gombe ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Wanda…
Ci Gaba Da Karatu “Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito” »

