Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu
Published: January 2, 2026 at 7:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 2, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu
Published: January 2, 2026 at 7:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Gwamnatin jihar Gombe ta raba jimillar Naira miliyan 14 ga iyalan ’yan jarida bakwai da suka rasu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a kan hanyar Billiri–Kumo. Hatsarin ya auku ne a ranar Litinin, 29 ga Disamba, 2025, yayin da ’yan jaridan ke dawowa daga bikin auren wani abokin aikinsu da aka gudanar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu” »

Najeriya

NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya
Published: January 2, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Posted on January 2, 2026January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya
Published: January 2, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026
NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A NajeriyaPublished: January 2, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Shugaban Ƙungiyar Ƴan Jarida ta Najeriya (NUJ), Comrade Alhassan Yahaya Abdullahi, ya bayya cewa, ƴan jarida da ke aiki a kafafen yaɗa labarai na gwamnati da masu zaman kansu na fama da rashin albashi mai kyau a Najeriya. Comrade Yahaya, ya bayya hakan ne a hirarsa da Manema labarai ranar Juma’a, yana mai cewa akwai…

Ci Gaba Da Karatu “NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya” »

Najeriya

Sanatan Nasarawa Ta Arewa Ya Rasu A Kasar India
Published: January 2, 2026 at 12:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Posted on January 2, 2026January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanatan Nasarawa Ta Arewa Ya Rasu A Kasar India
Published: January 2, 2026 at 12:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026
Sanatan Nasarawa Ta Arewa Ya Rasu A Kasar IndiaPublished: January 2, 2026 at 12:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Sanata Godiya Akwashiki, mai wakiltar Nasarawa ta Arewa, ya rasu yana da shekaru 52 a wani asibiti da ke ƙasar Indiya. Rahotanni sun ce ya dade yana fama da rashin lafiya, kuma yana karɓar magani a Indiya kafin rasuwarsa. Marigayi Akwashiki, wanda aka haife shi a ranar 3 ga Agusta, 1973, a Angba Iggah da…

Ci Gaba Da Karatu “Sanatan Nasarawa Ta Arewa Ya Rasu A Kasar India” »

Najeriya

Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar Bauchi
Published: January 2, 2026 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar Bauchi
Published: January 2, 2026 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar BauchiPublished: January 2, 2026 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bada belin Kwamishinan Kuɗi na Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, kan kuɗi Naira miliyan 500, tare da sharuɗɗan samun wakilai biyu masu ƙarfi da za su tsaya masa. Kotun ta ƙayyade cewa waɗanda za su tsaya masa dole ne su kasance da matsayi mai ƙarfi a cikin al’umma kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar Bauchi” »

Najeriya

Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin sa za ta ƙara zurfafa haɗin gwiwa da ƙasashen yankin da na duniya a shekarar 2026, domin kawar da dukkan barazanar tsaro da ke barazana ga rayuka, dukiyoyi da kuma cikakken ikon ƙasar Najeriya. Shugaban ya bayyana hakan ne a jawabin saƙon sabuwar shekarar 2026 da…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.” »

Najeriya

Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC
Published: December 30, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025

Posted on December 30, 2025December 30, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC
Published: December 30, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025
Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPCPublished: December 30, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da soke bashin da gwamnati take bin kamfanin NNPC bilyan biyar da dori, Kamar yadda fadar shugaban kasa ta fada ranar Litinin. Wannan mataki yana daga cikin shirin da shugaba Tinubu ya dauka domin sabunta asusun NNPC da zummar bayyana komi gameda kamfanin a dai dai lokacin da NNPC…

Ci Gaba Da Karatu “Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC” »

Najeriya

Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua
Published: December 29, 2025 at 11:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua
Published: December 29, 2025 at 11:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy JoshuaPublished: December 29, 2025 at 11:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dan wasan dambe na kasar Birtaniya, Anthony Joshua ya yi hatsarin mota a jihar Ogun da ke Nigeria, hatsarin ya yi sanadiyar rayukan mutane biyu, a cewar ‘yan sanda ranar Litinin. ‘Yan sandan na jihar Ogun sun ce motar su Anthony Joshua ta yi karo ne da wata motar, kuma An kai shi asibiti, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua” »

Najeriya

Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar
Published: December 29, 2025 at 11:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar
Published: December 29, 2025 at 11:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin KasarPublished: December 29, 2025 at 11:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Kim Jong Un na Koriya ta Arewa, ya halarci wurin gwajin wasu makamai masu linzami masu cin dogon zango da kasar ta gudanar a ranar lahadi. Kamfanin Dillancin labarai na kasar yace shugaba Kim ya bayyana cikakkiyar gamsuwarsa, a yayin da wadannan makamai masu linzami suka tashi suka bi ta inda aka auna su,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar” »

Labarai, Najeriya

Shugaba Bola Tinubu Ya Tafi Turai
Published: December 28, 2025 at 4:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 28, 2025

Posted on December 28, 2025December 28, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Bola Tinubu Ya Tafi Turai
Published: December 28, 2025 at 4:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 28, 2025
Shugaba Bola Tinubu Ya Tafi TuraiPublished: December 28, 2025 at 4:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 28, 2025

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bar birnin Lagos a ranar Lahadi, 28 ga Disamba, domin ci gaba da hutun karshen shekara a Turai, kafin daga bisani ya wuce Abu Dhabi a Hadaddiyar Daular Larabawa. An gayyaci Shugaba Tinubu ne don ya halarci taron Abu Dhabi Sustainability Week 2026, wanda ake shirin gudanarwa a farkon…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Bola Tinubu Ya Tafi Turai” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Gwamnatin Najeriya Tace Ta Farmaki Mayakan ISIS A Jihar Sokoto
Published: December 27, 2025 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 27, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Tace Ta Farmaki Mayakan ISIS A Jihar Sokoto
Published: December 27, 2025 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Tace Ta Farmaki Mayakan ISIS A Jihar SokotoPublished: December 27, 2025 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Najeriya tace harin da Amurka ta kai ta sama wadda take goyon bayansa matakin ya afkawa sansanonin ‘yan bindigar ISIS guda biyu a dajin da ake kira Bauni dake jihar Sokoto, inda ta auna mayaka daga ketare wanda suke shiga Najeriya daga yankin Sahel. Farmakin da aka kai ranar Alhamis, shugaban Najeriya Bola Ahmed…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Tace Ta Farmaki Mayakan ISIS A Jihar Sokoto” »

Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 22 23 24 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba Kiwon Lafiya
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia Afrika
  • Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya Najeriya
  • Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai Sauran Duniya
  • Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars Afrika
  • Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki Afrika
  • Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana Labarai
  • ECOWAS Da AU Sun Nuna Damuwa Kan Juyin Mulki A Guinea-Bissau Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.