Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko
Published: December 12, 2025 at 9:43 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 13, 2025

Posted on December 12, 2025December 13, 2025 By Bala Hassan No Comments on Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko
Published: December 12, 2025 at 9:43 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 13, 2025
Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na BokoPublished: December 12, 2025 at 9:43 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 13, 2025

Nan bada jimawa ba Makarantun Allo zasu yi gogayya da takwarorinsu na Boko dake faɗin Kasa. ”in ji Minitan Ilimi na Tarayyar Najeriya. Ministan Ilimin Najeriya Dakta Tunji Alausa yace tsarin ingatawa tare da koyar da Karatun Allo da ilimin Tsangayu dake da manufar inganta karatu da rayuwar Almajirai da aka kaddamar ranar Litinin din…

Ci Gaba Da Karatu “Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko” »

Labarai

Amurka Na Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta Alkawali
Published: December 12, 2025 at 8:48 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 13, 2025

Posted on December 12, 2025December 13, 2025 By Bala Hassan No Comments on Amurka Na Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta Alkawali
Published: December 12, 2025 at 8:48 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 13, 2025
Amurka Na  Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta AlkawaliPublished: December 12, 2025 at 8:48 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 13, 2025

Amurka ta zargi kasar Rwanda da laifin haddasa tashe-tashen hankula da kuma yaki a bayan da ‘yan tawayen kungiyar M23 da take goyon baya a gabashin kasar Kwango ta Kinshasa suka ci gaba da kai hare-hare da kwace yankuna. Wannan farmaki na ‘yan tawayen na barazanar gurgunta kokarin shugaba Donald Trump na Amurka na kawo…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Na Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta Alkawali” »

Afrika

Akalla Mutane 8 Sun Mutu Biyo Bayan Bindiga Da Wata Tanka Tayi
Published: December 12, 2025 at 8:22 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Bala Hassan No Comments on Akalla Mutane 8 Sun Mutu Biyo Bayan Bindiga Da Wata Tanka Tayi
Published: December 12, 2025 at 8:22 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025
Akalla Mutane 8 Sun Mutu Biyo Bayan Bindiga Da Wata Tanka TayiPublished: December 12, 2025 at 8:22 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Mutane akalla 8 sun mutu a bayan da wata motar tanka ta daukar mai ta yi karo tare da yin bindiga da sanyin safiyar yau jumma’a a Likomba dake kusa da garin Tiko a yankin kudu maso yammacin Kamaru. Wani jami’in gundumar da abin ya faru mai suna Vioang Mekala, yace direban motar ya kasa…

Ci Gaba Da Karatu “Akalla Mutane 8 Sun Mutu Biyo Bayan Bindiga Da Wata Tanka Tayi” »

Afrika

An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau
Published: December 12, 2025 at 8:05 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Bala Hassan No Comments on An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau
Published: December 12, 2025 at 8:05 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025
An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-BissauPublished: December 12, 2025 at 8:05 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Daruruwan mutane sun yi macin yau jumma’a a titunan babban birnin Guinea-Bissau, domin nuna rashin jin dadinsu da juyin mulkin da aka yi a watan da ya shige, tare da neman a sako shugabannin hamayya da aka kama aka tsare. Masu zanga zanga sun yi arangama da dakarun tsaro a Bissau a yayin da suka…

Ci Gaba Da Karatu “An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau” »

Afrika

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa
Published: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa
Published: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan BayelsaPublished: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana jimamin rasuwar mataimakin gwamna a jihar Bayelsaa Gwamnatin Bayelsa ta tabbatar da rasuwar Mataimakin Gwamnan jihar Bayelsa Senator Lawrence Ewhrudjakpo a hukumance Lawrence mai kimanin shekaru 60, ya yanke jiki ya fadi ranar Alhamis, a gidan gwamnatin jihar da ke Yenagoa babban birnin jihar. Bayan an garzaya da shi asibi ne, kuma likitoci suka…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa” »

Najeriya

Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025
Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A TitunaPublished: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Ministan tsaro ya umarci janye sojoji daga shingayen bincike a Titunan kasar. Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya bayar da umarnin gaggawa na janye dakarun sojoji daga wuraren binciken ababan hawa da ke manyan tituna a sassa daban-daban na ƙasar. Ya bayyana cewa wannan matakin na da nufin mayar da hankali kan…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna” »

Najeriya

Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
Published: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
Published: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan AdawaPublished: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya zargi EFCC da kauce wa ka’idar aikin ta na yaki da cin hanci, yana mai cewa hukumar ta koma “makamin siyasa” da ke farautar ’yan adawa. A wata sanarwa da ofishinsa ya fitar a Abuja, Atiku ya ce Siyasantar da binciken cin hanci ya lahanta kimar EFCC,…

Ci Gaba Da Karatu “Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa” »

Labarai

Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana shirin daukar sabbin ma’aikatan tsaro sama da 94,000 domin ƙarfafa yaki da tashin hankalin a faɗin ƙasar. A cikin shirin ta, Hukumar Kula da Ayyukan ’Yan Sanda (PSC) tare da Rundunar ’Yan Sanda (NPF) za su dauki ’yan sanda 50,000, inda za’a bude shafin neman aikin daga ranar 15 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000” »

Najeriya

Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
Published: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
Published: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar BulgariaPublished: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Murabus din Jami’an gwamnatin Bulgaria ranar Alhamis, a jajibirin shigar kasar yankin euro, ya kawo karshen mulkin da ke da bakinjini wajen al’ummar kasar, amma kuma yana iya jefa ta cikin ya mutsin siyasa na lokaci mai tsawo. Bulgaria wadda memba ce ta Majalisar Turai da kuma NATO, ta gudanr da zabubbuka na kasa har…

Ci Gaba Da Karatu “Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria” »

Siyasa

Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
Published: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
Published: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar VenezuelaPublished: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis, kasar Amurka ta saka sabbin takunkumi kan kasar Venezuela, inda ta kafa doka kan ‘yan uwan uwargidan shugaba Nicolas Maduro su uku da kuma takunkumi kan tankokin dakon mai da kamfanonin dake da alaka da su, yayin da Amurkan ke ci gaba da matsin lamba ga Caracas, fadar shugabancin Venezuela. Daukan matakin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 111 112 113 … 129 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba Labarai
  • EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
  • Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Samun Sakamako Mai Kyau A Tattaunawa Da Amurka Amurka
  • Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A Asibitoci Kiwon Lafiya
  • Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu Ba Afrika
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030 Labarai
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.