Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji
Published: December 7, 2025 at 3:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025

Posted on December 7, 2025December 7, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji
Published: December 7, 2025 at 3:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025
ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun SojiPublished: December 7, 2025 at 3:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025

Ƙungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen Afirka ta Yamma Ecowas ta ce a shirye take ta taimaka wa Jamhuriyar Benin da sojoji domin daƙile juyin mulkin da wasu sojoji suka yi iƙirarin yi. Matakin na Ecowas na zuwa ne bayan wani rukunin soji sun sanar da kifar da gwamnatin Shugaba Patrice Talon a kafar talabijin ɗin…

Ci Gaba Da Karatu “ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji” »

Afrika

An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Benin
Published: December 7, 2025 at 3:20 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 7, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Benin
Published: December 7, 2025 at 3:20 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar BeninPublished: December 7, 2025 at 3:20 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Gwamnatin Jamhuriyar Benin ta ce dakarun sojojinta sun murkushe wani yunkurin juyin mulki, a bayan da wasu sojoji suka fito cikin tashar telebijin ta ƙasar suna iƙirarin kwace mulki. Wannan yunkurin juyin mulki na baya bayan nan a yankin Afirka ta Yamma, inda sojoji suka kwace mulki a makwabtan Benin, watau Nijar da Burkina Faso,…

Ci Gaba Da Karatu “An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Benin” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali
Published: December 7, 2025 at 11:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025

Posted on December 7, 2025December 7, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali
Published: December 7, 2025 at 11:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025
Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da HankaliPublished: December 7, 2025 at 11:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025

Gwamnati ta tabbatar Talon yana cikin aminci bayan ɗan tashe-tashen hankali mai kama da yunkurin juyin mulki. Fadar Shugaban Ƙasar Janhuriyar Binin ta tabbatar a ranar Lahadi cewa Shugaba Patrice Talon yana cikin koshin lafiya, bayan wani ƙaramin rukuni na sojoji ya yi ikirarin cewa ya hambarar da shi daga mulki. Sanarwar ta bayyana ikirarin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP
Published: December 7, 2025 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025

Posted on December 7, 2025December 7, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP
Published: December 7, 2025 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025
Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAPPublished: December 7, 2025 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 7, 2025

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Asabar, ya yi jawabi ga sojojin rundunar Birget na 25 na Sojin Najeriya, inda ya bayyana goyon bayan jihar ga yakin da suke yi da ‘yan ta’addan Boko Haram/ISWAP. Gwamnan, wanda ke jawabi a sansanin sojoji a Damboa, ya tausaya wa jami’an da sojoji, yana mai…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP” »

Labarai

Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a Kasar
Published: December 7, 2025 at 8:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 7, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a Kasar
Published: December 7, 2025 at 8:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a KasarPublished: December 7, 2025 at 8:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar CAC za takatar da masu sana’ar POS da basu da rajista da hukumar Hukumar Rajistar Kamfanoni (CAC) ta bayyana cewa za ta fara cafke dukkan masu gudanar da ayyukan na’urar biyan kuɗi (POS) da ba su yi rajista ba daga ranar 1 ga Janairu, 2026. A cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar a…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a Kasar” »

Najeriya

Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja
Published: December 6, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 6, 2025

Posted on December 6, 2025December 6, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja
Published: December 6, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 6, 2025
Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar NejaPublished: December 6, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 6, 2025

Wani jirgin yaki mai suna Alpha Jet na Rundunar Sojin Saman Najeriya ya yi hatsari a kusa da Karabonde, karamar hukumar Borgu ta Jihar Neja, a yau Asabar. hatsarin wanda ya faru misalin ƙarfe 4:10 na yamma, inda matukan jirgin biyu suka yi nasarar ficewa kafin jirgin ya faɗi ya kama da wuta. Jirgin, wanda…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja” »

Labarai

Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta
Published: December 6, 2025 at 5:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 6, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta
Published: December 6, 2025 at 5:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin taPublished: December 6, 2025 at 5:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Ƴan Jarida ta Najeriya ta sake tabbatar da aniyyarta na kare haƙƙin ’yan jarida da inganta walwalar su, yayin da ta bayyana nasarorin da ta cimma tare da sabbin shirye shiryen da take kaddamarwa a taron shugabannin yankin Arewa maso Gabas da aka gudanar a Yola, Jihar Adamawa. Shugaban ƙungiyar na ƙasa, Kwamared Alhassan…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta” »

Labarai

Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,
Published: December 6, 2025 at 2:05 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 6, 2025 By Bala Hassan No Comments on Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,
Published: December 6, 2025 at 2:05 PM | By: Bala Hassan
Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,Published: December 6, 2025 at 2:05 PM | By: Bala Hassan

Gwannatin Jihar Kebbi ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji wanda zasu biya cikin kwana goma. Da yake gabatar da jawabi a Ofishin shi na Hukumar Jin Daɗin Alhazzai ta Jihar Kebbi, Shugaban Hukumar, Alh Faruk Aliyu Yaro (Jagaban Gwandu) ya bayyanawa manema labarai cewa Gwannatin Jihar Kebbi ƙarƙashin jagorancin Mai girma Gwamna Comr Dr Nasir…

Ci Gaba Da Karatu “Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,” »

Labarai

Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano
Published: December 6, 2025 at 10:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 6, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano
Published: December 6, 2025 at 10:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin KanoPublished: December 6, 2025 at 10:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da kama Muhuyi Magaji Rimingado, wanda shine tsohon shugaban hukumar yaƙi da cin hanci ta jihar ranar Juma’a, inda ta yi zargi wasu ‘yan siyasa da hannu game da kamun nasa. A sanarwar da  ofishin Kwamashinan Shari’a Abdulkarim Maude ta ce jami’an ‘yansanda ne suka kama lauyan a ofishinsa da…

Ci Gaba Da Karatu “Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano” »

Labarai

Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.
Published: December 6, 2025 at 8:51 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 6, 2025 By Bala Hassan No Comments on Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.
Published: December 6, 2025 at 8:51 AM | By: Bala Hassan
Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.Published: December 6, 2025 at 8:51 AM | By: Bala Hassan

Rundunan  ‘Yan Sanda ta miƙa Miyagun Ƙwayoyi na kuɗi sama da Naira Miliyan 12 wa NDLEA. Rundunar ‘yan sanda ta Jihar ta mika Miyagun Ƙwayoyin da ta kama a shogon wani mai suna Ogbu Simon a garin Ningi wa Hukumar Hana sha da fataucin Miyagun Ƙwayoyin NDLEA. Da yake Miƙa miyagun kwayoyi wa hukumar Kwamishinan…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 118 119 120 … 130 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya
  • Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran Afrika
  • Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • An Gudanar da Taron Kwana Biyu kan Tsarin Sa Ido da Tantance Ayyukan AGILE a Jihar Gombe  Afrika
  • Jami’an Diflomasiyyar Iran Dana Amurka Sun Tattauna A Kasar Oman Afrika
  • Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya Afrika
  • CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025 Wasanni
  • Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.