Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan
Ranar Alhamis, Amurka ta aza takunkumi kan kwamandoji 3 na dakarun wucin gadi a Sudan da aka fi sani da lakabin RSF a takaice, saboda rawar da suka taka kan kawanya ko zobe da suka yi wa birnin al-Fashir na tsawon shekara daya da rabi, daga bisani suka kama birnin, tana zargin su da kashe…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan” »

