Iran Tace Farisa Zata Kai Hari Kan Mayakan Amurka
Ministan harkokin wajen Iran ya fada ranar Asabar cewa, Farisa zata kai hari kan sansanonin mayakan Amurka da suke gabas ta tsakiya, ministan wanda yayi magana ranar Asabar yace kada a dauka matakin a zaman kai hari ga kasashen da suka bada masauki ga dakarun na Amurka ba. Ministan harkokin wajen Abbas Araqchi, wanda yayi…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Tace Farisa Zata Kai Hari Kan Mayakan Amurka” »

