Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba
Published: December 23, 2025 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba
Published: December 23, 2025 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein BaPublished: December 23, 2025 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata wasikar Email daga cikin takardun da ma’aikatar shari’ar Amurka ta wallafa kamar yadda doka ta bukata, ta nuna cewa shugaba Donald Trump yayi balaguro sau da yawa a cikin jirgin attajirin nan da aka samu da abin fallasa na lalata da ‘yan mata Jeffrey Epstein, fiye da yadda aka zata tun farko. Wasikar dake…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba” »

Labarai

Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na Uku
Published: December 23, 2025 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na Uku
Published: December 23, 2025 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na UkuPublished: December 23, 2025 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Faustin Archange Touadera na Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, zai nemi komawa kan kujerarsa a wa’adi na uku a zaben da za a gudanar ranar lahadi a kasar, bayan da ya shafe shekaru 10 a kan wannan kujera. Touadera mai shekaru 68 da haihuwa, yana amfani da irin dabarun da aka gani daga wasu kasashen…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na Uku” »

Afrika

Mayakan M23 Sun Tsagaita Wuta A Gabashin Kwango
Published: December 23, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan M23 Sun Tsagaita Wuta A Gabashin Kwango
Published: December 23, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mayakan M23 Sun Tsagaita Wuta A Gabashin KwangoPublished: December 23, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani babban jami’in gwamnatin Amurka ya ce gwamnatin shugaba Donald Trump ba ta gamsu da janyewar da aka ce kungiyar ‘yan tawayen M23 mai samun goyon bayan kasar Rwanda ta yi daga wani muhimmin gari a yankin gabashin Kwango ta Kinshasa ba. Jami’in na Amurka ya bayyana wannan ma kamfanin dillancin labaran reuters ne a…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan M23 Sun Tsagaita Wuta A Gabashin Kwango” »

Labarai

Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali
Published: December 23, 2025 at 5:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali
Published: December 23, 2025 at 5:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a MaliPublished: December 23, 2025 at 5:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabanin kasashen Nijar da Mali da Burkina Faso sun fara gudanar da taron kolin kungiyar AES a wannan litinin 22 ga watan disamban 2025 da nufin tattauna batutuwa da dama da suka shafi yankin da rayuwar al’umomin kasashen 3 masu fama da matsaloli iri daya musamman aika aikar kungiyoyin ta’addanci. wasu ‘yan Nijar suka fara…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali” »

Afrika

Kananan Hukumomi Na Kokarin Karbar Kudadensu Daga Jihohi
Published: December 23, 2025 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kananan Hukumomi Na Kokarin Karbar Kudadensu Daga Jihohi
Published: December 23, 2025 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kananan Hukumomi Na Kokarin Karbar Kudadensu Daga JihohiPublished: December 23, 2025 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙananan hukumomi na neman karɓar kuɗaɗensu kai tsaye yayin da jihohi suka riƙe N7.43tn Ƙungiyar Shugabannin Ƙananan Hukumomi ta Najeriya (ALGON) da Ƙungiyar Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi ta Ƙasa (NULGE) sun bayyana cikakken goyon bayan su ga shirin Shugaba Bola Tinubu na tabbatar da biyan kuɗaɗen ƙananan hukumomi kai tsaye daga Asusun Tarayya (FAAC), duk da…

Ci Gaba Da Karatu “Kananan Hukumomi Na Kokarin Karbar Kudadensu Daga Jihohi” »

Najeriya

Jirgin Sojojin Ruwa Yayi Gobara A Cross River
Published: December 23, 2025 at 1:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Sojojin Ruwa Yayi Gobara A Cross River
Published: December 23, 2025 at 1:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgin Sojojin Ruwa Yayi Gobara A Cross RiverPublished: December 23, 2025 at 1:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatan Jirgin Ruwa 20 Sun Kuɓuta Daga Mutuwa Yayin Da Jirgin Rundunar Sojin Ruwa Ya Kama Da Wuta a jihar Cross River. Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya ta ceto ma’aikata 20 daga wani jirgin ruwa, MV Chimba Express, da ya kama da wuta a hanyar ruwa ta Oron Calabar a jihar Cross River. Aikin ceton…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Sojojin Ruwa Yayi Gobara A Cross River” »

Najeriya

“Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023
Published: December 23, 2025 at 10:39 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 23, 2025 By Bala Hassan No Comments on “Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023
Published: December 23, 2025 at 10:39 AM | By: Bala Hassan
“Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023Published: December 23, 2025 at 10:39 AM | By: Bala Hassan

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta cika alkawarin da tayi na bai wa ‘yan wasan Super Eagles Gidajen bayan kammala Gasar AFCON 2023. ‘Yan wasan tawagar Ƙungiyar Kwallon kafar Super Eagles na Najeriya sun karbi Gidajen da Gwamnatin Ƙasar ta yi musu alkawari sakamakon nasarar da suka samu  a Gasar cin kofin Kasashen Afirka na 2023 (AFCON)…

Ci Gaba Da Karatu ““Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023” »

Labarai

Akwai Alamar Shawarwari Tsakanin Amurka Da Turai Zai Kawo Karshen Yakin Rasha
Published: December 23, 2025 at 9:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Alamar Shawarwari Tsakanin Amurka Da Turai Zai Kawo Karshen Yakin Rasha
Published: December 23, 2025 at 9:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Alamar Shawarwari Tsakanin Amurka Da Turai Zai Kawo Karshen Yakin RashaPublished: December 23, 2025 at 9:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ukraine Volodmyr Zelensky, ya fada ranar litinin cewa, shawarwari da aka gudanar da jami’an Amurka da turai, da zummar kawo karshen yakin kasar da Rasha da yanzu ya kusa cika shekaru hudu, akwai alamar zai haifar da da mai ido. Wakilan Ukraine karkashin jagorancin wani babban jami’in kasar Rustem Umerov, tare da­ wakilai daga…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Alamar Shawarwari Tsakanin Amurka Da Turai Zai Kawo Karshen Yakin Rasha” »

Amurka, Najeriya

Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2
Published: December 23, 2025 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2
Published: December 23, 2025 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2Published: December 23, 2025 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Asusun bada lamuni na duniya watau IMF a takaice yace ya cimma yarjejeniya da Masar a wasu matakai na biyar da na shida na rance, wanda zai sa asusun ya baiwa Misra dala bilyan 2.5. Asusun yace ya hade rukuni na biyar dana shida karkshin shirin bitar rancen, saboda hakan ya baiwa hukumoin Masar damar…

Ci Gaba Da Karatu “Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2” »

Sauran Duniya

Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan Bauta
Published: December 23, 2025 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan Bauta
Published: December 23, 2025 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan BautaPublished: December 23, 2025 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rahotanni daga Afirka ta kudu suna kara bayyana yadda aka yaudari wasu ‘yan kasar suka tafi Rasha da sunan aikin tsaro ko makamancin haka, sai suka sami kansu a fagen daga a Ukraine, wani mahaifi Dubandlela yana cikin annashuwa da alfahiri lokacin da dansa dan shekaru 20 da haifuwa ya sanya hanu cikin watan Yulin…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan Bauta” »

Afrika

Posts pagination

Previous 1 … 96 97 98 … 129 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Najeriya
  • Abba Kabir: Zamu Samar da Jirage Marasa Matuka A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak Labarai
  • Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka Afrika
  • Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
  • Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha Amurka
  • Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni Afrika
  • Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.