Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa
Amurka da jamhuriyar demokuradiyyar kwango suna shawarwari domin kasar ta karbi ‘yan wasu kasashe da Amurka ta tusa keyar su, kamar yadda wasu majiyoyi biyu daga bangaren gwamnati suka gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters a Kinshasa, wadda shine irinsa a baya bayan nan da Amurka ta kulla da wasu kasashen Afirka da dama. Shawarwarin…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa” »

