Rangadin Ayyukan Tinubu Ya Kai Tawaga Zuwa Kano Northern Bypass
Tawagar masu yaɗa labarai da ke halartar shirin Arewa Media Summit ta kai ziyara zuwa aikin gina Kano Northern Bypass, a ci gaba da rangadin manyan ayyukan gwamnatin tarayya da ake aiwatarwa a Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Rangadin ya gudana ne bisa jagorancin Ofishin Babban Mai Taimakawa Shugaban Ƙasa kan Harkokin…
Ci Gaba Da Karatu “Rangadin Ayyukan Tinubu Ya Kai Tawaga Zuwa Kano Northern Bypass” »

