Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi
Kasashe da dama na neman hanyar da za’a bi su ci gaba da zirga-zirgar dakon makamashi ta mashigin ruwa na Hormuz a jiya Alhamis, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dau alwashin ci gaba da kaiwa Iran hare-hare masu tsanani, abinda ya jawo farashin mai ya kara tashi, kuma ya kawo matsi ga al’umma….
Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi” »

