Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye Afrika
  • Hukumar NDLEA Ta Lalata Gonakin Wiwi A Ekiti Afrika
  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci Afrika
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa Amurka
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika

Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 9:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 15, 2025

Gwamnatin tarayyar Najeriya na ƙoƙarin rushe dimokuraɗiyyar jam’iyyu masu yawa inji Shugabannin jam’iyyun adawa

Gamayyar fitattun shugabannin adawa a Najeriya sun zargi Gwamnatin Tarayya ƙarƙashin Shugaba Bola Tinubu da amfani da hukumomin yaƙi da cin hanci, ciki har da EFCC, ’yan sanda da ICPC, wajen tsoratarwa da gallaza wa ’yan adawa.

A cikin wata sanarwa da suka fitar, shugabannin adawar ciki har da Atiku Abubakar, David Mark, Peter Obi da wasu tsofaffin manyan jami’ai sun ce ana amfani da matsin lamba na siyasa domin tilasta wa gwamnonin adawa sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki, maimakon hakan ya kasance sakamakon zaɓe ko gamsuwar ra’ayi.

Sun yi gargaɗi cewa wannan salon, idan ya ci gaba, na iya barazana ga dimokuraɗiyyar jam’iyyu da adawa a Najeriya, musamman gabanin zaɓen 2027.

Siyasa

Post navigation

Previous Post: Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco
Next Post: Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar Amurka
Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe Labarai
‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano Afrika
Dan Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar Ya Shiga Jam’iyyar APC Siyasa
Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7 Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye
  • Hukumar NDLEA Ta Lalata Gonakin Wiwi A Ekiti
  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa
  • Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da Shira

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Fiye Da Mutane 10 Sun Mutu A Hatsarin Hanyar Kano Labarai
  • Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka Afrika
  • Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe Labarai
  • Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara A Gombe Ta Kuduri Aniyar Kare Al’umma Afrika
  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci Afrika
  • Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya Nata Afrika
  • Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.