Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta aza takunkumi visa kan wasu manyan jami’an gwamnati a Rwanda saboda rawar da suke takawa wajen ruruta rikici a gabashin jamhuriyar demokuradiyyar kwango, kamar yadda ministan harkoin wajen Amurka Marco Rubio ya fada a cikin wata sanarwa.
Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka Ta Saka Takunkumi Visa Ga Wasu ‘Yan Rwanda


