Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington
Published: March 6, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump, ya fada ranar Alhamis cewa, hukumomi a Tehran suna kiran Washington da nufin su kulla yarjejeniya, a dai dai lokacin da jiragen yakin Amurka da Isra’ila suke ci gaba da luguden wuta kan kasar, ya kara da cewa tilas ne a dauki matakai da za su sassauta matsalar jigilar mai.

Yana mai cewa, “suna kira da cewa yaya za’ayi mu kulla yarjejeniya, nace ai kusan kun makara,” inji Trump yayin wani biki a fadar WH lokacin da Kungiyar kwallon kafa daga jahar Miami da ake kira Inter Milan ta kai masa ziyara.

Trump yayi magana kan nasarori da dakarun Amurka suke samu a yakin, yana cewa suna rusa karfin Iran na amfani da makamai masu linzami da kuma jiragen yaki maras matuka da ake kira drones da turanci. Ya kara da cewa jiragen yakin ruwan Farisa sun tarwatse yace Amurka ta lalata ko ta nutsar da jiragen ruwa na yaki na Iran 24 cikin kwanaki uku. Daga nan yayi kira ga jakadun Iran a fadin duniya su nemi mafaka, domin su taimaka wajen ginawa Farisa makoma mai kyau

Shugaban Amurka Donald Trump, ya fadawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa ko kusa Mujtaba Ali Khameni, wanda shine akan gaba a goyon bayan wadanda mahukunta a Farisa suke duba yi yuwar a nada su a zaman sabon shugaban addinin Iran. Trump yace wajibi ne ya tsoma baki kan wadda Iran zata zaba a zaman shugaban kasarta, shigen abunda yayi a Venezuela.

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Amurka Da Tarayyar Turai Sun Fidda Sanarwa
Next Post: Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Ya Roki Rasha Ta Taimakawa Kasar

Karin Labarai Masu Alaka

Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila Afrika
Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump Amurka
Najeriya Zata Kara Mai Da Take Hakowa Afrika
Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump Amurka
Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi Afrika
Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100 Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka Afrika
  • Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki Labarai
  • Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri Afrika
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai
  • Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela Amurka
  • Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf Afrika
  • Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.