Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa
Published: December 19, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin hakar ma’adinai na kasar Canada mai suna Barrick, a hukumance ya fara ci gaba da aikin hakar ma’adinai, kamar yadda wata kasida daga kamfanin, da kamfanin dillancin labarai ta Reuters ya bayyana.

Kamar yadda bayani da daraktan ayyuka na kamfanin mai kula da shiyyar Afirka da gabas da ta tsakiya Sebastian Bock ya aika, kamfanin na Barrick zai fara aiki sannu a hankali, inda zai fi maida hankali wajen horas da ma’aikata da ‘yan kwangila.

Sassan biyu sun cimma yarjejeniya cikin watan jiya cewa zasu warware duk wata takaddama tsakanin sassan biyu, bayan shawarwari da suka yi a tsawon shekaru biyu. kuma zasuyi aiki da wani sabon kuduri da gwamnatin soja a kasar ta bullo dashi ya tilastawa kamfanin Barrick dakatar da aikinsa.

A halin yanzu dai Barrick ya amince zai biya gwamnatin Mali dala milyan 430, kum, amakon jiya ne wani alkali ya umarci gwamnati ta mayarwa amfanin Barrick zinari ton 3 da aka kiyasta akan kudi dala milyan dari hudu wannan mataki yasa farashin hanun jarin kamfanonin Barrick ya tashi da kamar kashi daya a kasuwar saye da sayar da hannayen jari a Canada.

Sannan kuma, babban wurin hakar ma’adnai na kasar Guinea da ake kira Simandou, da gwamnatin mulkin sojan kasar take ji da shi ya fara sallamar dubban ma’aikata, a dai dai lokacinda ya fara jigilar ma’adinan karafa zuwa ketare.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Za’a Saka Tarihin Trump A Manhajar Makarantu Don Jajircewasa Da Kwazo
Next Post: Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok

Karin Labarai Masu Alaka

Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi Amurka
Jirgin Ruwa Ya Kife A Yammacin Kasar Gambiya Labarai
Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye Labarai
Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar Labarai
Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato Labarai
Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030
  • ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
  • Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan Afrika
  • Masu Ruwa da Tsaki akan Lamurran Siyasa sun Fara Maida Martani akan Matakin da Ministan Labaran Nigeria da wayar da kan Jama,a Idris Malagi na korar Daya Daga cikin Ma,aikatansa Saboda dalilai na Siyasa. da tsakiayar ranar Wannan larabace dai Mataimakin na Musamman akan yada Labarai ga Minista Malagi Malam Rani,u Ibrahim ya fitar da Wata sanarwar cewa Ministan ya Dakatar da Daya Daga cikin Ma,aikatansa Mai Suna Sa,idu Enagi Saboda ya fitar da Wani bayani a Kafar yada Labarai na sada zumunta dake Nuna Ministan ya shirya tsaf Domin takarar Gwamnan Jihar Neja a 2027. Malam Sa,idu Etsu Tsohon Dantakarar Shugaban cin Jam,iyyar APC a Nigeria Yace Matakin da Ministan ya Dauka yayi Dai dai Domin yanzu lokaci baiyi ba..ceu.. Shima Dattijon Siyasa a Jihar Neja Alh.Awaisu Giwa Kuta Yace Matakin da Ministan Labaran ya Dauka yayi Dai dai Domin yanzu Jihar Neja zaman Makoki Ake na fotinar Yan ta,adda ba wai Batun Neman Mukamin Siyasa ba..ceu .in.. To Sai jigon Jam,iyyar PDP Mai Adawa a Nigeria Hon.Yahaya Ability Yace Akwai kuskure Babba da Ministan ya tabka a dai dai Wannan Zamani na Siyasa duk da cewa Jihar Nejan na cikin Yanayi na masifar Yanbindiga..ceu..in .. Azaben Shekara ta 2023 Malagi ya kara yayi Takara Gwamnan Jihar Neja a jam,iyyar APC inda Gwamna Umar Bago ya kadashi a zaben fidda Gwani.
    Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa Najeriya
  • Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro Tsaro
  • Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasar Amurka
  • Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya Wasanni
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Labarai
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Afrika
  • Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.