Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed Afrika

Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya
Published: January 22, 2026 at 6:24 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 22, 2026

Tsohon kyaftin ɗin Super Eagles, na Najeriya Sunday Oliseh, ya yi iƙirarin cewa Najeriya na ƙoƙarin samun cancantar shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA ta 2026 ta wata hanya daban.

Oliseh ya yi wannan jawabin ne a lokacin da yake yi wa jaridar Sunday Oliseh ta Global Football Insights jawabi bayan kammala gasar AFCON ta 2025 a Morocco wadda Senegal ta lashe bayan ta doke ƙasar da ke karɓar baƙuncin gasar a wasan ƙarshe.

Tsohon dan wasan na Najeriya yace a tuna cewa Najeriya ta gaza samun tikitin shiga gasar cin kofin duniya bayan ta sha kashi a hannun DR Congo a wasan ƙarshe na playoff a watan Nuwamba shekarar da ya gabata.

Mun kasa samun cancantar shiga gasar cin kofin duniya ta 2026 a filin wasa, inda a zahiri yake da muhimmanci maimakon mu kalli abun ta hanyar suwaye suka ɗauki alhakin,” in ji Oliseh.

Waɗannan korafi da aka shigar wa hukumar kwallon kafa ta Duniya FIFA, a kan DR Congo, shin ba mu fahimci abin da ke faruwa a nan ba?

“Mutane da yawa ba sa nuna yatsa ga waɗanda suka yi mana laifin gazawarmu; maimakon haka, suna zargin Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo.

Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo ta yi amfani da waɗannan ‘yan wasan a kan Kamaru kafin ma ta buga wasa da mu, kuma sun yi amfani da su a nan gasar AFCON ba tare da wata matsala ba.

“Muna ƙoƙarin cushe don shiga gasar cin kofin duniya ta hanyar ofis, maimakon ta hanyar samun nasara a filin wasa wajan cin kwallaye, dabaru da aiki tuƙuru wannan shine abunda muka gaza tun a farko. In ji Oliseh.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo
Next Post: Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci

Karin Labarai Masu Alaka

Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL Wasanni
Sabon Jadawalin Gasar Kwalon Kafa Ta Turai 2026 Wasanni
CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya Wasanni
Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON) Wasanni
Ahmed Gara Ya Kaddamar da Kofin Sarkin Gombe, Ya Jaddada Bunƙasa Matasa Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC Siyasa
  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Kawo Cikas Ga Cinikin Nama A Kenya Afrika
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura Labarai
  • Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da Iran Amurka
  • Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027 Najeriya
  • Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Wani Jirgin Sama Ya Karya Dokar Hana Zirga Zirga Amurka
  • Sakataren Tsaron Amurka Yace Yaki Tsakanin Amurka Da Iran Zai Dauki Sabon Salon Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.