Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato Afrika
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027 Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai

Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta
Published: March 25, 2026 at 7:46 AM | By: Bala Hassan

Kocin Arsenal Mikel Arteta ya ce, Eberechi Eze ba zai buga wasannin sada zumunta da Ingila za ta buga da Uruguay da Japan ba saboda raunin da ya samu a cinyarsa, bayan da dan wasan tsakiya mai tsaron baya ya sha kashi da ci 2-0 a hannun Manchester City a wasan karshe na gasar cin kofin League.

An sanya Eze a cikin tawagar Thomas Tuchel mai ‘yan wasa 35 ranar Juma’a don fafatawa da Uruguay a filin wasa na Wembley a ranar 27 ga Maris da kuma Japan a wannan filin wasa kwanaki hudu bayan haka a wani bangare na shirye-shiryen da Ƙasar Ingila keyi na tun karar gasar cin kofin duniya na bana.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila
Next Post: Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran

Karin Labarai Masu Alaka

Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya Wasanni
An Gudanar Da Taron Matasan Kasashe 6, Don Kawo Karshen Ta’addanci Wasanni
Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup  Wasanni
Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025, Wasanni
Hawan Durba A Fadar Sarkin Zazzau Afrika
An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato
  • Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
  • Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC Siyasa
  • Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa Afrika
  • Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa Labarai
  • Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na Uku Afrika
  • Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina Labarai
  • Wasu Muhimman Abubuwa Da Najeriya Ba Zata Manta Da Su Ba A 2025 Labarai
  • Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique Afrika
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.