Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu
Published: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Posted on January 14, 2026January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu
Published: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026
Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya RasuPublished: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Allah ya yiwa fitaccen ɗan jarida Surajo Dalhatu Sifawa Sokoto rasuwa a cikin daren wannan yini na Laraba. A cikin wata sanarwar da shugaban kungiyar yan jarida ta Najeriya (NUJ) reshen jihar Sokoto Usman Binji ya fitar a yau, an bayyana alhinin ilahirin ƴaƴan ƙungiyar kuma ta mika saƙon ta’aziyyarta ga iyalai da ƴan uwa…

Ci Gaba Da Karatu “Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu” »

Najeriya

Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano
Published: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano
Published: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A KanoPublished: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da asibitocin jihar Kano ta bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan mutuwar wata matar aure mai suna Aishatu Umar, wadda ake zargin ta rasu sakamakon sakaci a aikin likitanci bayan an yi mata tiyata a asibitin Abubakar Imam. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’ar hulɗa da jama’a…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano” »

Najeriya

Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka
Published: January 14, 2026 at 5:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka
Published: January 14, 2026 at 5:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar AmurkaPublished: January 14, 2026 at 5:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu gabatar da kara a ma’aikatar shari’ar Amurka sun yi murabus ana tsaka da tashin hankali game da kisan da Jami’an shige da fice na ICE suka yi wa wata mata a jihar Minnesota. A kalla masu gabatar da kara 6 ne suka yi murabus a jihar Minnesota, kuma masu lura da harkoki da dama…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka” »

Amurka

Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran
Published: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran
Published: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A IranPublished: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bukaci ‘yan Iran da su ci gaba da zanga-zanga, kuma su tuna da sunayen mutanen da ke gallaza musu, inda ya ce taimako na tafe, yayin da hukumomin Iran ke ci gaba da tsaurara matakai a kan su. Trump ya ce ya soke duk wata tattaunawa da jami’an Iran har…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran” »

Labarai, Tsaro

An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda
Published: January 14, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda
Published: January 14, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar UgandaPublished: January 14, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Uganda sun yanke hanyar sadarwa ta internet, kuma suka dakile hanyoyin wayar tarho a fadin kasar ranar Talata, kwanaki biyu kafin zaben da shugaba yoweri Museveni ke neman zarcewa a karo na 7, bayan da ya shafe shekaru 40 yana mulki. Ma’aikatar sadarwa ta Uganda ta bawa kamfanonin da ke samar da internet umarni…

Ci Gaba Da Karatu “An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda” »

Siyasa

Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari
Published: January 13, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari
Published: January 13, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026
Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen JariPublished: January 13, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sanar da cewa Najeriya za ta karɓi bakuncin taron Investopia tare da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE) a birnin Legas a watan Fabrairu mai zuwa, domin jawo hankalin masu zuba jari daga sassa daban-daban na duniya. Shugaban ƙasar ya bayyana hakan ne a yayin taron Abu Dhabi Sustainability Week…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari” »

Najeriya

Kungiyar Kiristoci Ta Wanke Gwamnan Bauchi Daga Zargin Ta’addanci
Published: January 13, 2026 at 4:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Posted on January 13, 2026January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Kiristoci Ta Wanke Gwamnan Bauchi Daga Zargin Ta’addanci
Published: January 13, 2026 at 4:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026
Kungiyar Kiristoci Ta Wanke Gwamnan Bauchi Daga Zargin Ta’addanciPublished: January 13, 2026 at 4:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Bauchi ta yi watsi da zarge-zargen da ake yi wa Gwamna Bala Mohammed da wasu daga cikin mukarrabansa na daukar nauyin ta’addanci, inda suka ce zargin babu tushe kuma yana da manufa ta siyasa. A cikin wata sanarwa da shugaban CAN, Rev. Abraham Dimeus, da Sakataren ƙungiyar, Rev….

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Kiristoci Ta Wanke Gwamnan Bauchi Daga Zargin Ta’addanci” »

Labarai

Shugabar Hamayya A Venezuela Ta Gana Da Paparoma Leo
Published: January 13, 2026 at 4:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabar Hamayya A Venezuela Ta Gana Da Paparoma Leo
Published: January 13, 2026 at 4:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026
Shugabar Hamayya A Venezuela Ta Gana Da Paparoma LeoPublished: January 13, 2026 at 4:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Shugabar ‘yan hamayya a Venezuela, Maria Corina Machado, ta gana da Paparoma Leo a fadar Vatican a ranar Litinin, inda daga bisani tace ta roki Paparoma ya sa baki domin hukumomin kasar a Caracas su saki fursinonin siyasa. Fadar Vatican ta tabbatar da ganawar kamar yadda bayanai da take baiwa ga manema labarai ako wace…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabar Hamayya A Venezuela Ta Gana Da Paparoma Leo” »

Amurka, Labarai

Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine
Published: January 13, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine
Published: January 13, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen UkrainePublished: January 13, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A safiyar talatan nan, Rasha ta auna hare hare kan manyan biranen ukraine biyu, har mutum daya ya rasa ransa, kamar yadda jami’an kasar ukraine suka fada kuma mutum daya ya rasa ransa sakamakon harin, ya gamu da ajali ne a birnin kharkiv dake arewa maso gabashin kasar. Shugaban kula da harkokin mulki na sojojin…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine” »

Tsaro

An Bude Makarantu A Najeriya
Published: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bude Makarantu A Najeriya
Published: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026
An Bude Makarantu A NajeriyaPublished: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

An fara bude makarantu a fadin wasu sassan arewacin Najeriya ranar Litinin, bayan watanni da rufe makarantun, sakamakon sace daruruwan dalibai a cikin watan Nuwamban bara. Sace sacen daliban a bara ya nuna irin matsalolin tsaro da sashen ilmi yake fuskanta a yankin da yake fama da fitinar kungiyoyi barayi da mayakan sakai dake ikirarin…

Ci Gaba Da Karatu “An Bude Makarantu A Najeriya” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 84 85 86 … 118 Next

Sabbin Labarai

  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yunkurin Samar Da ‘Yan Sandan Jihohi Na Kara Kankama A Najeriya Labarai
  • Wani Abu Ya Fashe A Asibitin Bagudo Dake Jihar Kebbi Tsaro
  • Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
  • Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar Labarai
  • An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa Labarai
  • Limamin Da Ya Ceci Kiristoci Lokacin Rikicin Addini A Jihar Filato Ya Rasu Labarai
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
  • Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta Dangote Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.