Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo
Zaizayar kasa, da ta auku ranar Talata bayan ruwan sama mai yawa yayi sanadiyar mutuwar mutane 200 a cibiyar ma’adanin coltan ta Rubaya dake gabashin Jamhuriyar Demokradiyar Congo, a cewar ma’aikatar ma’adanai ta kasar a ranar Laraba. Wani babban jami’i daga kungiyar ‘yan tawaye na AFC da M23 dake rike da madafun ikon Wurin hakar…
Ci Gaba Da Karatu “Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo” »

