Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars
Isra’ila ta kashe ministan leƙen asirin Iran yayin da take ci gaba da yaƙin neman kai hari kan manyan shugabannin Jamhuriyar Musulunci, kuma an ruwaito cewa ta kai hari kan wata tashar iskar gas ta teku mallakar Iran a jiya Laraba, yayin da yaƙin ke ƙara matsa lamba kan tushen tattalin arzikin makamashi. Iran ta…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars” »

