Amurka Tasakawa Sojin Rwanda Takunkumi
Ranar Litinin, Amurka ta azawa rudunar sojin Rwanda takunkumi da wasu manyan hafsoshin kasar dangane da irin rawar da suke takawa a yaki da ake yi a gabashin jamhuriyar Demokuradiyyar kwango, kuma ta bukaci su janye daga yankin mai albarkatun ma’adinai ba tare da bata wani lokaci ba. Rwanda dai ta jima tana musanta zargi…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tasakawa Sojin Rwanda Takunkumi” »

