Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida
Published: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026

Posted on January 24, 2026January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida
Published: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026
Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan JaridaPublished: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta tsare wakilin sashen Hausa na gidan rediyon Deutsche Welle (DW), Gazali Abdou Tasawa, inda aka kai shi gidan kaso. Rahotanni sun bayyana cewa matakin ya biyo bayan amsa kiran da ofishin mai gabatar da ƙara na babbar kotun birnin Yamai ya yi masa a ranar Juma’a, domin ya yi bayani kan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu
Published: January 23, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu
Published: January 23, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun  Adawa Dubu BiyuPublished: January 23, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Chief Muhoozi Kainerugaba, shugaban dakarun sojojin Uganda, kuma da ga shugaba Yoweri Museveni, ya ce hukumomin kasar suna tsare da magoya bayan jam’iyyun adawa 2000, tare da hallaka 30, kuma suna farautar wasu, biyo bayan zaben shugaban kasa da ake kalubalantar nasarar Yoweri Musaveni. Yoweri Museveni, ya rike ragamar mulkin kasar har kusan tsawon shekaru…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kwamitin Aikin Hajjin Najeriya Ya Shigar Da Korafi
Published: January 22, 2026 at 11:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

Posted on January 22, 2026January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kwamitin Aikin Hajjin Najeriya Ya Shigar Da Korafi
Published: January 22, 2026 at 11:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026
Kwamitin Aikin Hajjin Najeriya Ya Shigar Da KorafiPublished: January 22, 2026 at 11:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

Kwamitin Gudanarwar Hukumar Hajji ta Najeriya Ya Shigar da Ƙorafi ga Tinubu, Ya Nemi A Sauke Shugaban Hukumar Bisa Zargin Cin Hanci da Rashawa Mambobin kwamitin gudanarwa na Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON) sun rubuta wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu wasiƙa, suna neman a sauke shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi Saleh Usman (Pakistan),…

Ci Gaba Da Karatu “Kwamitin Aikin Hajjin Najeriya Ya Shigar Da Korafi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw
Published: January 19, 2026 at 7:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 19, 2026

Posted on January 19, 2026January 19, 2026 By Bala Hassan No Comments on CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw
Published: January 19, 2026 at 7:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 19, 2026
CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape ThiawPublished: January 19, 2026 at 7:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 19, 2026

Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ta dakatar da kocin Senegal Pape Thiaw bayan ya yi abin da bai dace ba a wasan karshe na AFCON 2025 tsakanin Senegal da Morocco masu masaukin baki. Kwamitin ladabtarwa na CAF ya sami Thiaw da laifin karya dokokin gasar bayan ya umarci ‘yan wasansa da su fice daga…

Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas
Published: January 19, 2026 at 11:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas
Published: January 19, 2026 at 11:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa LegasPublished: January 19, 2026 at 11:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jama’a sun yi tururuwa suna dibar ganimar man dizel yayin da tankar mai ta faɗi a Legas Tanka mai ɗauke da dizal ta kife a gadar Tincan Liverpool da ke yankin Apapa a jihar Legas, inda wasu mazauna unguwa da masu wucewa suka rika kwashe man da ya zube. Lamarin ya faru da safiyar yau…

Ci Gaba Da Karatu “Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa
Published: January 19, 2026 at 9:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa
Published: January 19, 2026 at 9:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar KurdawaPublished: January 19, 2026 at 9:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar lahadi gwamnatin kasar Sham ta bada sanarwar shirin tsagaita wuta a tsakaninta da dakarun kungiyar SDF ta Kurdawa, a bayan da ta kwace ikon kusan dukkan kasar tare da murkushe dakarun SDF da suka shafe fiye da shekaru 10 suna rike da yankin arewa maso gabashin kasar. A farkon watan nan ne rikici ya…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Wani Jirgin Kasa Yayi Hatsari A Kudancin Spain
Published: January 19, 2026 at 8:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Jirgin Kasa Yayi Hatsari A Kudancin Spain
Published: January 19, 2026 at 8:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Jirgin Kasa Yayi Hatsari A Kudancin SpainPublished: January 19, 2026 at 8:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani jirgin kasa mai saurin tafiya ya goce daga kan layin dogonsa ya kara tare da ture wani jirgin daban daga kan layinsa na dogo a yankin kudancin Spain, inda hukumomin ‘yan sanda suka tabbatar da cewa mutane akalla 21 sun mutu. Wannan hatsarin ya faru ne a kusa da Adamuz a lardin Cordoba, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Jirgin Kasa Yayi Hatsari A Kudancin Spain” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai
Published: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai
Published: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban AlbarusaiPublished: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda a Habasha ko Ethiopia sunce sun kama dubban albarusai da Eritrea ta aikawa ‘yan tawaye a yankin Amhara, zargin da Eritean tayi watsi da shi a zaman kariya da Ethiopia ta zuka da nufin kafa hujjar ta afka yaki. Zargin da rundunar ‘Yansandan kasar Ethiopia tayi ya zafafa rikici tsakanin kasashen biyu, da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato
Published: January 15, 2026 at 8:48 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 15, 2026

Posted on January 15, 2026January 15, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato
Published: January 15, 2026 at 8:48 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 15, 2026
Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan SakkwatoPublished: January 15, 2026 at 8:48 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 15, 2026

Yau a ke cika shekaru 60 da yin kisan gilla ga Firimiyan Arewa Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto a juyin mulkin soja na farko a Najeriya. Wasu hafsoshin soja daga akasari kabilar Igbo ne su ka aiwatar da juyin mulkin ranar 15 ga Janairu 1966. Shi dai wannan juyin mulkin da ya haddasa zubar da…

Ci Gaba Da Karatu “Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
Published: January 14, 2026 at 10:28 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on January 14, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
Published: January 14, 2026 at 10:28 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan KiristociPublished: January 14, 2026 at 10:28 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Najeriya ta dauki kwngilar wani kamfani masu aikin kama kafa, da ake kira “Lobbyist” da turanci, kan kudi dala milyan tara a shekara,  domin ya kyautata dangantarta da gwamnatin shugaba Trump. Kamfanin mai suna DCI group, zai yi aikin karyata zuki ta malle da kasar tace wasu kungiyoyin addinin kirista da wasu mutane suke yadawa…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 4 5 6 … 15 Next

Sabbin Labarai

  • Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara
  • An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba
  • Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka
  • Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki
  • Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai
  • An Gargaɗi Mazauna Maiduguri Su Guji Yaɗa Labaran Ƙarya Afrika
  • An Fara Azumin Watan Ramadan A Najeriya Da Sassan Duniya  Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen Afrika
  • Gwamnan Jihar Filato Ya Karbi Katin APC Labarai
  • Sojojin Kasar Uganda Sun Bazama Neman Bobi Wine Sakamakon Rikicin Bayan Zabe Siyasa
  • INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.