Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka
Published: February 23, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka
Published: February 23, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da AmurkaPublished: February 23, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta nuna cewa a shirye take ta ba da rangwame kan shirinta na nukiliya a tattaunawar da za ta yi da Amurka don mayar da martani ga dage takunkumin da aka kakaba mata da kuma amincewa da hakkinta na inganta sinadarin Uranium, a kokarinta na dakile harin Amurka. Bangarorin biyu dai na ci gaba…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya
Published: February 23, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya
Published: February 23, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A SomaliyaPublished: February 23, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya a ranar Juma’a ta ce, taimakon abinci da abinci mai gina jiki na ceton rai a Somaliya zai iya tsayawa nan da watan Afrilu matukar ba a samar da wani sabon tallafi ba, lamarin da ke jefa miliyoyin mutane cikin hadarin tabarbarewar yunwa. Kimanin mutane miliyan 4.4…

Ci Gaba Da Karatu “Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha
Published: February 22, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha
Published: February 22, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A RashaPublished: February 22, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Asabar Ukraine ta bada sanarwar cewa ta kai farmaki kan wata masana’antar kera makamai masu linzami a can wani wuri mai nesa a Rasha, Kyiv tayi amfani da makami mai linzami wadda ta kera a cikin gida wajen kai wannan farmaki da ta kai wa Rasha cikin dare. Rundunar mayakan ukraine ta kuma fada…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta
Published: February 22, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta
Published: February 22, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada ZumuntaPublished: February 22, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar siyasa da take mulki a kasar Jamus mai ra’ayin mazan jiya, ranar Asabar ta amince da wani kuduri a majalisar dokokinta da zai hana yara kasa da shekarun haifuwa 14 shiga shafukan sada zumunta, kuma ta pullo da ka’idoji masu tsanani wajen tantance shekarun masu mu’amala da dandalin sada zumunta, mataki da yake kara…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta” »

Labarai, Nishadi, Sauran Duniya

Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar Cinikayya
Published: February 21, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar Cinikayya
Published: February 21, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar CinikayyaPublished: February 21, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Asabar India ta sanya hanu kan yarjejeniyr cinikayya da Brazil, a wani mataki na fadada hadin kai tsakanin kasashen biyu ta fuskar hakar ma’adinai, a kokarin New Delhi na samarwa masana’antun ta karafa a dai dai lokacin da duniya take rige rigen neman ma’adinai da wasu albarkatun kasa domin bunkasa masana’antun su. An yi…

Ci Gaba Da Karatu “Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar Cinikayya” »

Afrika, Sauran Duniya

Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka
Published: February 21, 2026 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026

Posted on February 21, 2026February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka
Published: February 21, 2026 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026
Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya  AmurkaPublished: February 21, 2026 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ranar Asabar yace hukuncin da kotun kolin Amurka ta yanke ranar jumma’a akan harajin da shugaba Trump yake azawa cinikayya da Amurka, yace yana da kyau hakan, ya kasance akwai sashen gwamnati da zai iya takawa wani sashe birki, karkashin tsarin Dimokraɗiyya. “Babu laifi idan ana da kotun koli, ma’ana akwai…

Ci Gaba Da Karatu “Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Iran Zata Mayarwa Amurka Martani
Published: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Mayarwa Amurka Martani
Published: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Mayarwa Amurka MartaniPublished: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Jumu’a ministan harkokin wajen Iran ya ce yana sa ran fara shirya takardar mai da martani nan da ‘yan kwanaki, biyo bayan tattaunawa kan makamashin nukiliya da Amurka a wannan makon, yayin da shugaba Donald Trump ya ce yana duba yiwuwar kai harin soji. Wasu Jami’an Amurka biyu sun shaidawa kamfanin dillancin labarai…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Mayarwa Amurka Martani” »

Amurka, Sauran Duniya, Tsaro

Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A Somaliya
Published: February 21, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A Somaliya
Published: February 21, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A SomaliyaPublished: February 21, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsarin shirin bada tallafin abinci na Majalisar Dinkin Duniya ya ce abincin da ya ke kaiwa kasar Somalia don ceto mutanen kasar daga kangin yunwa Zai iya tsayawa cak nan da zuwa watan Afrilu, idan ba’a samu kudaden da za’a ci gaba da bada tallafin ba, abinda ka iya jefa miliyoyin mutane cikin halin ha’ula’i…

Ci Gaba Da Karatu “Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A Somaliya” »

Sauran Duniya

Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen
Published: February 20, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen
Published: February 20, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin KasashenPublished: February 20, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Duk da karin rashin jituwa da ake gani tsakanin gwamnatin Donald Trump da kuma Faransa, Amurkawa suna tururuwa zuwa Faransa, inda a bara kasar ta ga karin masu ziyara daga Amurka da kamar kashi 17 cikin dari, kamar yadda ma’aikatar kula da harkokin yawon bude ido ta fada ranar Alhamis. Karin Amurkawa da suka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen” »

Amurka, Sauran Duniya

An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe
Published: February 20, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe
Published: February 20, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar ZimbabwePublished: February 20, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Zimbabwe, hukumomin kiwon lafiya a kasar Ranar Alhamis suka fara bada allurar rigakafin kamuwa da cuta mai karya garkuwar jiki ko HIV/AIDS da turanci, ana kiran maganin Lenacapavir, wadda ya sanya kasar dake kudancin Afirka ta zama ta farko a fadin duniya da fara amfani dashi ga al’umma, a kokarin da take yi na…

Ci Gaba Da Karatu “An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe” »

Kimiya, Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 23 24 25 … 30 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco Wasanni
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala Afrika
  • Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba” Wasanni
  • Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja Labarai
  • EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa Labarai
  • Jamhuriyar Nijar Ta Fitar Da Doka Domin Kare ‘Yancin ‘Yan Kasar Tsaro
  • Fiye Da Mutane 10 Sun Mutu A Hatsarin Hanyar Kano Labarai
  • Jam’iyar APC A Najeriya Ta Kaddamar Da Bada Shaidar Zama Dan Jam’iyyar Ta Na’ura Mai Kwakwalwa Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.