Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar
Ministan harkokin wajen Guinea Bissau ya ce gwamnatin kasar ta tsaida binciken kiwon lafiya da gwamnatin Donald Trump ta dauki nauyinsa, da nufin auna tasirin da kuma abunda ka iya faruwa da wadanda aka yi wa allurar rigakafin shawara ko hepatitis B da turanci, da kuma yadda hakan yake kuma shafar wadanda suke fama da…
Ci Gaba Da Karatu “Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar” »

