Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar
Published: February 20, 2026 at 1:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar
Published: February 20, 2026 at 1:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A KasarPublished: February 20, 2026 at 1:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen Guinea Bissau ya ce gwamnatin kasar ta tsaida binciken kiwon lafiya da gwamnatin Donald Trump ta dauki nauyinsa, da nufin auna tasirin da kuma abunda ka iya faruwa da wadanda aka yi wa allurar rigakafin shawara ko hepatitis B da turanci, da kuma yadda hakan yake kuma shafar wadanda suke fama da…

Ci Gaba Da Karatu “Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar” »

Labarai, Sauran Duniya

Kasashe Biyar Zasu Tura Sojoji Domin Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya A Gaza
Published: February 20, 2026 at 1:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashe Biyar Zasu Tura Sojoji Domin Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya A Gaza
Published: February 20, 2026 at 1:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashe Biyar Zasu Tura Sojoji Domin Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya A GazaPublished: February 20, 2026 at 1:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ahalinda ake ciki kuma, kasashe biyar sun amince zasu tura sojoji domin ayyukan kiyaye zaman lafiya a Gaza, kamar yadda kwamandan rundunar manjo janar Jeff Jeffers na sojin Amurka ya fada a lokacin taron kwamitin wanzar da zaman lafiya, da shugaban Amurka Donald Trump ya kafa. Kasashe biyar na farko da suka amince za su…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashe Biyar Zasu Tura Sojoji Domin Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya A Gaza” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan
Published: February 20, 2026 at 12:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan
Published: February 20, 2026 at 12:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar SudanPublished: February 20, 2026 at 12:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Alhamis, Amurka ta aza takunkumi kan kwamandoji 3 na dakarun wucin gadi a Sudan da aka fi sani da lakabin RSF a takaice, saboda rawar da suka taka kan kawanya ko zobe da suka yi wa birnin al-Fashir na tsawon shekara daya da rabi, daga bisani suka kama birnin, tana zargin su da kashe…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan” »

Sauran Duniya, Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro
Published: February 20, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro
Published: February 20, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin TsaroPublished: February 20, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu da takwaran aikinsa na Jamus Chancellor Friedrich Merz, sun tattauna ta wayar tarho kan batun tsaro, makamashi lantarki, da kuma kayayyakin more rayuwa, kamar yadda ofishin shugaban kasan ya fada a ranar Alhamis. A maganar da suka yi ranar Laraba, na tsawon minti tara, shugabannin biyu sunyi magana kan sake…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro” »

Labarai, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Musulmai A Kasashen Duniya Da Dama Sunfara Azumin Ramadan
Published: February 18, 2026 at 4:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Musulmai A Kasashen Duniya Da Dama Sunfara Azumin Ramadan
Published: February 18, 2026 at 4:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Musulmai A Kasashen Duniya Da Dama Sunfara Azumin RamadanPublished: February 18, 2026 at 4:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Musulmi a kasashe da dama a fadin duniya sun tashi da azumi na watan Ramadhan. Kasar Saudiyya ta sanar da ganin jinjirin watan azumi a jiya Talata, inda hukumomi suka umarci musulmin kasar da su tashi da azumi a yau Laraba. Haka suma kasashen Kuwait, Yemen, Qatar, Bahrain, Kuwait da Palestine da Nigeria da niger…

Ci Gaba Da Karatu “Musulmai A Kasashen Duniya Da Dama Sunfara Azumin Ramadan” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

An Fara Azumin Watan Ramadan A Najeriya Da Sassan Duniya 
Published: February 18, 2026 at 3:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Fara Azumin Watan Ramadan A Najeriya Da Sassan Duniya 
Published: February 18, 2026 at 3:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Fara Azumin Watan Ramadan A Najeriya Da Sassan Duniya Published: February 18, 2026 at 3:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An Fara Azumin Watan Ramadana Na Bana a Najeriya Da Sassan Duniya A Larabar nan 18 ga watan Febrairu 2026 a ka fara azumin watan Ramadana a Najeriya, Saudiyya da kasashen musulmi da dama. Wannan ya biyo bayan ganin jinjirin watan Ramadana yayin da watan Sha’aban yayi kwana 29. Wannan Shekarar Shehun Borno Alhaji Garbai…

Ci Gaba Da Karatu “An Fara Azumin Watan Ramadan A Najeriya Da Sassan Duniya ” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Rediyo, Sauran Duniya

Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba
Published: February 17, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba
Published: February 17, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dottin Shara Ya Damu Jama’ar  Havana Kasar CubaPublished: February 17, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shara ta fara yawa akan titunan birnin Havana babban birnin kasar Cuba, wadda ya janyo kudaje, da warin rubabbun abubuwa, wadda yana daga cikin alamun irin tasirin matakin da Amurka ta dauka na hana mai isa tsibirin mafi girma a yankin Caribean. Kafar yada labaran kasar da ake kira Cubadebate ta bada labarin cewa motocin…

Ci Gaba Da Karatu “Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba” »

Labarai, Sauran Duniya

‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana
Published: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana
Published: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar GhanaPublished: February 17, 2026 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin cikin gidan kasar Ghana ya bada labarin cewa ‘yan tawaye masu ikirarin Islama a Burkina Faso sun kashe ‘yan kasar Ghanan su bakwai masu cinikin tumatur, a lokacin da ‘yan bindigar suka kai hari kan wani gari da ake kira Titao dake arewacin Burkina Faso a ranar Asabar data gabata. Mutanen da harin…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana” »

Afrika, Sauran Duniya, Tsaro

Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
Published: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
Published: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A MadagascarPublished: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iskar guguwa mai karfi da aka yiwa lakabi da Gezani a kasar Madagascar ta yi sanadiyyar rayukan mutane 59, a makon da ya gabata, a cewar ofishin hukumar bada agajin gaggawa na kasar a yau Litinin. Guguwar ta kuma sa mutane 16,428 sun rasa matsugunin su, mutane 804 sun samu raunuka yayin da kuma wasu…

Ci Gaba Da Karatu “Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar” »

Labarai, Sauran Duniya

Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa
Published: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa
Published: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban KasaPublished: February 14, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tarique Rahman, wanda ya shafe shekaru 17 yana gudun hijira da ya kakabawa kan sa, yanzu na gab da rike ragamar mulkin Bangladesh. Zaben da aka gabatar ranar Alhamis ya nuna cewa jam’iyyar Tarique Rahman ta Nationalist wato BNP ta lashe mafi yawan kujeru, a cewar kafafen yada labarai na kasar. Ita ma da kan…

Ci Gaba Da Karatu “Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 24 25 26 … 30 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba! Sauran Duniya
  • Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa Labarai
  • Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa Afrika
  • Domin Inganta Tsaro Najeriya Ta Sayi Jiragen Yaki A Kasar Italiya Tsaro
  • Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani Labarai
  • Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai
  • Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC Siyasa
  • Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.