Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya
Kimanin sojojin Amurka 100 ne suka isa Najeriya, yayinda hukumomi a Washington suke karfafa matakan yaki da ‘yan bindiga masu ra’ayin jihadi, kamar yadda kakakin sojojin Najeriya ya fada. Amurka ta kaddamar da hare hare kan ‘yan tawayen da suke ikirarin musulunci cikin watan Disamba, yanzu kuma wata ‘yar tawagar sojojin Amurka suna aiki cikin…
Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya” »

