An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu
Adadin mutanen da suka rasa rayukan su a harin da wasu mutane da ba’a san ko su waye ba suka kai yankin gudanarwa na Ruweng a Sudan ta kudu ya kai 169, inda aka samu kari kan kiyasin baya na mutane 122 da aka yi a cewar ministan sadarwa na kasar a ranar Litinin. Tashin…
Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu” »

