Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maryam Dan’azumi Ta Zama Abin Alfahari Ga Najeriya Bayan Lashe Gasar Alƙur’ani Ta Duniya Afrika
  • INEC Ta Ce Ta Kammala Shirye-Shiryen Zaɓen Cike Gurbi A Gombe Afrika
  • Gwamnatin Sokoto Ta Kafa Kwamitin Malamai Don Binciken Rikicin Addini Afrika
  • Kebbi Ta Ce Sama Sa Maniyyata 3,000 Ne Suka Biya Naira Biliyan 21.5 Na Kujerun Hajji Afrika
  • Inuwa Ya Bukaci A Kara Zuba Jari A Ilimin Sana’o’i Domin Samar Wa Matasa Aikin Yi Afrika
NFF Ta Nemi Afuwar Tinubu Da ’Yan Najeriya Kan Rashin Samun Tikitin Zuwa Gasar Kofin Duniya Ta Mata Wasanni
An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar Afrika
Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani Afrika
Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika

Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka
Published: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Posted on December 31, 2025December 31, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka
Published: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025
Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan AmurkaPublished: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Gobarar Daji a Birnin Los Angeles na jihar California. A ranar 7 ga watan Janairu ne fari da iska me karfi suka kara tunzura gobarar daji da ta kunno kai a garin Los Angeles dake jihar California, inda ta yi sanadiyyar rayukan mutane 29, ta kuma kone dubbannan gidaje kurmus a unguwannin Pacific Palisades da…

Ci Gaba Da Karatu “Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka” »

Amurka

An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe
Published: December 30, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025

Posted on December 30, 2025December 31, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe
Published: December 30, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025
An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar GombePublished: December 30, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025

Yadda aka gudanar da Jana’izar ’yan jarida shida da suka rasu sakamakon hatsari a Jihar Gombe. An gudanar da sallar jana’izar ce a Babban Masallacin Bubayero da ke Fadar Sarkin Gombe.

Labarai

Wani Abu Ya Fashe A Asibitin Bagudo Dake Jihar Kebbi
Published: December 30, 2025 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025

Posted on December 30, 2025December 30, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Abu Ya Fashe A Asibitin Bagudo Dake Jihar Kebbi
Published: December 30, 2025 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025
Wani Abu Ya Fashe A Asibitin Bagudo Dake Jihar KebbiPublished: December 30, 2025 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025

Rundunar ‘yan sanda a jihar Kebbi ta tabbatar da afkuwar fashewar bam da sanyin safiyar Talata a babban asibitin Bagudo, da ke karamar hukumar Bagudo ta jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, SP Bashir Usman, ya fitar a Birnin Kebbi. Usman ya ce: “Muna son tabbatarwa mazauna yankin cewa an…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Abu Ya Fashe A Asibitin Bagudo Dake Jihar Kebbi” »

Tsaro

Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan
Published: December 30, 2025 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025

Posted on December 30, 2025December 30, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan
Published: December 30, 2025 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025
Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin TaiwanPublished: December 30, 2025 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025

China ta kaddamar da wani rawan daji a ranar talata na tsawon sa’o’i 10 inda tayi amfani da makamai da albarusai sosai a kewayen Taiwan, kwana na biyu da take kaddamar da irin wannan matakin soja mafi girma a kewayen tsibirin, da zummar yi wa yankin zobe da nufin yanke ta daga duk wata gudumawa…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan” »

Labarai, Tsaro

Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha
Published: December 30, 2025 at 5:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 30, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha
Published: December 30, 2025 at 5:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban RashaPublished: December 30, 2025 at 5:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, Rasha ta zargi ukraine da kai hari kan gidan shugaban Rasha Vladimir Putin, daga nan tayi alkwarin zata dauki fansa duk da cewa bata nuna wata shaidar harin ba, tuni dai Ukraine tayi watsi da zargin, tana mai cewa Rasha tana kokarin tayi kafar ungulu akan shawarwarin neman kawo karshen yaki da kasashen…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha” »

Amurka, Labarai

Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran
Published: December 30, 2025 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 30, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran
Published: December 30, 2025 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar IranPublished: December 30, 2025 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ranar Litinin ya gargadi Iran cewa Amurka zata goyi bayan wani gagarumin farmaki kan kasar mudddin ta ci gaba da aikin kera makamai masu linzami, da kuma Nukiliya. Mr. Trump ya kuma ja kunnen Hamas cewa zata fuskanci mawuyacin hali muddin bata amince ta kwance damara ba. Da yake magana a…

Ci Gaba Da Karatu “Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran” »

Labarai

Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC
Published: December 30, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025

Posted on December 30, 2025December 30, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC
Published: December 30, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025
Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPCPublished: December 30, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 30, 2025

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da soke bashin da gwamnati take bin kamfanin NNPC bilyan biyar da dori, Kamar yadda fadar shugaban kasa ta fada ranar Litinin. Wannan mataki yana daga cikin shirin da shugaba Tinubu ya dauka domin sabunta asusun NNPC da zummar bayyana komi gameda kamfanin a dai dai lokacin da NNPC…

Ci Gaba Da Karatu “Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC” »

Najeriya

Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15
Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025

Posted on December 30, 2025December 30, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15
Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025
Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025

Amurka ta tallatawa Ukrain tabbacin samun tsaro na tsawon shekaru 15, a cikin kudurin ta na kawo zaman lafiya, a cewar shugaban Ukrain Vlodomyr Zelensky ranar Litinin, duk da dai ya ce shi ya fi son a ce an basu tabbacin tsaron na shekaru 50, don hana kasar Rasha kara yin wani yunkuri na kwace…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15” »

Amurka

Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS
Published: December 29, 2025 at 11:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS
Published: December 29, 2025 at 11:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISISPublished: December 29, 2025 at 11:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan sanda kasar Turkiya tare da ‘yan kungiyar ta’addancin ISIS sun rasa rayukan su a wani artabu da aka yi da bindigogi a arewa maso yammacin Turkiya ranar Litinin, a cewar ministan harkokin cikin gida na kasar. Wannan ya biyo bayan tsare mutane 100 da ake zargin ‘yan kungiyar na ISIS ne, da suke…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS” »

Afrika

Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15
Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15
Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta tallatawa Ukrain tabbacin samun tsaro na tsawon shekaru 15, a cikin kudurin ta na kawo zaman lafiya, a cewar shugaban Ukrain Vlodomyr Zelensky ranar Litinin, duk da dai ya ce shi ya fi son a ce an basu tabbacin tsaron na shekaru 50, don hana kasar Rasha kara yin wani yunkuri na kwace…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15” »

Amurka, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 128 129 130 … 176 Next

Sabbin Labarai

  • Rundunar ’Yan Sandan Gombe Ta Raba Makuden Kudade Ga Iyalan Jami’an Da Suka Rasu
  • Maryam Dan’azumi Ta Zama Abin Alfahari Ga Najeriya Bayan Lashe Gasar Alƙur’ani Ta Duniya
  • Gabanin Zaɓe: Jam’iyyun Siyasa Sun Ƙuduri Aniyar Kare Zaman Lafiyar Jihar Gombe
  • INEC Ta Ce Ta Kammala Shirye-Shiryen Zaɓen Cike Gurbi A Gombe
  • Gwamnatin Sokoto Ta Kafa Kwamitin Malamai Don Binciken Rikicin Addini

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka Amurka
  • Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga Adeleke Afrika
  • Jihohin Arewaci Sun Kafa Asusun Yaki Da Ta’addanci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar Labarai
  • Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba” Najeriya
  • Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A Gombe Najeriya
  • Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu Afrika
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.