Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci Afrika
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa Amurka
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS Afrika
Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni Afrika
Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wasanni
Harin Makami Mai Linzami Da Rasha Ta Kai Yayi Barna Sosai A Ukraine Afrika
Barcelona na hangen Enrique Ko Arteta Wasanni

Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya
Published: December 14, 2025 at 6:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 14, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya
Published: December 14, 2025 at 6:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar TunisiyaPublished: December 14, 2025 at 6:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan raji da jigogin hamayya na kasar Tunisiya sun fantsama kan titunan kasar ranar asabar suna zanga-zangar hadin guiwa da ba a saba ganin irinta ba, ta adawa da shugaba Kais Saied, suna bukatar da a kawo karshen mulkin mutum guda da maido da dimokuradiyya a kasar. Zanga-zangar dai ta biyo bayan wadda aka shafe…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya” »

Siyasa

An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan
Published: December 14, 2025 at 5:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 14, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan
Published: December 14, 2025 at 5:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar SudanPublished: December 14, 2025 at 5:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojojin kasar Bangladesh ta ce an kashe sojojinta su akalla 6 masu aikin kiyaye zaman lafiya, kuma aka raunata wasu guda 8 a harin da aka kai kan wani sansanin ‘yan kiyaye zaman lafiya na MDD a Abyei a kasar Sudan. A cikin wata sanarwar da ta bada, rundunar ta ce har yanzu ana…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan” »

Tsaro

Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Published: December 13, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Published: December 13, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman LafiyaPublished: December 13, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Sakataren harkokin wajen Amurka Marco Rubio yace take-taken kasar Rwanda a yankin gabashin kasar Kwango ta Kinshasa sun keta yarjejeniyar zaman lafiyar da aka rattaba ma hannu karkashin jagorancin shugaba Donald Trump na Amurka a Washington. A cikin wata sanarwar da ya buga a shafin zumunci na X ranar asabar, Rubio yace a bayyane yake…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya” »

Amurka

Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu
Published: December 13, 2025 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu
Published: December 13, 2025 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka BiyuPublished: December 13, 2025 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An kashe sojojin Amurka biyu da wani farar hula ba Amurke daya, yayin da aka raunata wasu mutanen uku a lokacin da wani dan kungiyar ISIS yayi musu kwanton bauna ya bude musu wuta a yankin tsakiyar kasar Sham, watau Syria a yau din nan. Wannan shine harin farko da ya haddasa mutuwa da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu” »

Amurka

Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya
Published: December 13, 2025 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025

Posted on December 13, 2025December 14, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya
Published: December 13, 2025 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025
Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben GargajiyaPublished: December 13, 2025 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025

A fafatawar jihar Kano tsakanin Alhasan na ɓangaren Jamus da Wurƙilili na ɓangaren kudu, wasan ya baiwa kudawa ruwa, domin kuwa Alhasan ɗin ya yi nasarar kifar da Wurƙilili a naushin rugu-rugo da akayi. Alhasan dai da Junior Ramadan sun koma gidan Damaben jihar Kano ne bayan shafe tsawon lokaci suna fafata wasa a jihar…

Ci Gaba Da Karatu “Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya” »

Wasanni

Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya
Published: December 13, 2025 at 3:57 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 13, 2025 By Bala Hassan No Comments on Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya
Published: December 13, 2025 at 3:57 PM | By: Bala Hassan
Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A IndiyaPublished: December 13, 2025 at 3:57 PM | By: Bala Hassan

An samu hayaniya a rangadin da fittacen dan wasan kwallon kafa na duniya Lionel Messi ya kai a Indiya. Rangadin Lionel Messi a Indiya ya fara ne da rudani a ranar Asabar yayin da magoya baya suka balle kujeru suka jefa cikin filin wasa bayan ɗan gajeren ziyarar da ya kai filin wasa na Salt…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya” »

Wasanni

Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano
Published: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano
Published: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A KanoPublished: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Gwamnatin Kano ta umarci jami’an tsaro su dakatar da masu yunkurin kafa hukumar Hisbah mai zaman kanta. Gwamnatin Jihar Kano ta fitar da umarnin zantaswa da ya haramta wata kungiya da ke aiki da sunan “Independent Hisbah Fisabilillahi” Wannan umarni da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanya wa hannu, mai dauke da ranar 8 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina
Published: December 13, 2025 at 10:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina
Published: December 13, 2025 at 10:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar KatsinaPublished: December 13, 2025 at 10:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Gidauniyar Alhaji Dahiru Barau Mangal, wato Mangal Foundation, ta fara gudanar da tiyatar cutar Hernia da Hydrocele kyauta ga mutane sama da 800 a jihar Katsina. An fara aikin ne a Babban Asibitin Katsina ranar Juma’a 12 ga Disamba, 2025, bayan kammala tantance mutanen da ke fama da cututtukan a kwanakin baya. A yayin tantancewar,…

Ci Gaba Da Karatu “Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina” »

Labarai

Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri
Published: December 13, 2025 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri
Published: December 13, 2025 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan SirriPublished: December 13, 2025 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an leken asirin Amurka sun dakatar da bawa kasar Isra’ila bayanan leken asiri masu muhimmanci na wani dan lokaci a zamanin gwamnatin shugaba Biden, a saboda damuwa kan yadda Isra’ilar take gudanar da yakin Gaza. Wasu jami’ai 6 dake da masaniya game da lamarin sun fada ma kamfanin dillancin labarai na AP cewa a cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri” »

Amurka

Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Published: December 13, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Published: December 13, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita WutaPublished: December 13, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Cambvodia ta ce sojoji da jiragen yakin kasar thailand suna ci gaba da kai hare-hare a wasu yankunan bakin iyakarsu a ranar asabar da safe, sa’o’i bayan da shugaba Donald Trump na Amurka yayi ikirarin cewa ya kulla yarjejeniyar tsagaita wuta a tsakanin makwabtan biyu. Ma’aikatar yada labarai ta Cambodia ta ce sojojin Thailand ba…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta” »

Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 129 130 131 … 155 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa
  • Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da Shira
  • Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar India Ta Sayi Iskar Gas Daga Iran Labarai
  • Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars Afrika
  • ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma Afrika
  • Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja Najeriya
  • AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe. Wasanni
  • Tinubu Yafara Wasu Dabaru Domin Samun Kuri’u Siyasa
  • Kasashe 5 Da Ke Fama Da Matsanancin Zazzabin Cizon Sauro Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.